Skip to content
NovelPress

Hausa Novels

Chapter 16

Chapter 16

Namijin Zaki Book 1 Complete Hausa Novel 168 words 0 views Progress saved
Download Book

cakulkuli yanda suke ma maza ba duk yatsun hannunsu Saida yayi faso saida na tabbatar an karairayasu sannan nasa aka qyalesu ,so abun is adult abuse(Hhhh wai adult abuse) fyade suka mun bayan sun samun magani ,wallahi ban taɓa zina ba yusra so plz shine experience din da bana son tunawa a rayuwata karki sake fada mun kinji matata" Jinjina masa kai tayi "inshaAllah ,I am sorry kaji" Hummm nikam oum Aphnan sai jijjiga nake biro na yana kan takarda na Qosa a fara harka in nado ma masu karatu....saidai kash yayin da Adeel yakai hannu zai cire ma yusra riga idonsa yakai kaina maqale a bayan labule,wani mugun kallo ya wulla mun wanda ya sani tuna a gidan soja nike . Ai da gudu na falfala na fice ina tsoron kar a sani yi ma kwalta cakulkuli koma a sani tsince tsakuwan dare Anyways ,Allah ya kawo qazantar daki. Asuba ta gari Yusdeel💞🥰😋 Oum Aphnan For life 09065990265 07/07/2024 Happy b'day my Aphnan

Table of Contents

Chapters

16 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16