👩â€ðŸ”? *Dr. ZAHRA* 👩â€ðŸ”? _*Funny love story*_ *By Asmeety Ce* *ELEGANT ONLINE WRITER'S* *Free Book* *Page-1&2* **WATTPAD LINK**Asma'u Aji Ibrahim https://www.wattpad.com/story/302746450?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=story_info&wp_page=story_details_button&wp_uname=ASMAUAJIIBRAHIM&wp_originator=mpzyPESu8LQOti9aB44TSAWdBLMfYyHXI2bTd%2F4xBGBoopEqZJVmZEtpYTjP3JfXV6X2Fj2EaDLHFWpku7oEsQX5xGWGb330DhtPLZnKCqh%2FAM7%2FAqJMgKjgMLG%2FeIY9 **Short Story** *_Bismillah Rahman Rahim_* _Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._ _Allah Muna maka godiya da kasa muna daya daga cikin masu rai,_ _Ya Allah kasa mu cika da imani, ameeen._ _Ina miÆ™a godiya ta ga É—uk Masoya na, ina kuma alfahari daku._ _Allah ya sake haÉ—e zuciyoyin mu gabaki É—aya_. **Alhmdllhi Ala kulli Hamid** *Wannan littafin Æ™irÆ™irar ran labari ne Wadda Ni Asmeety na karkiro shi domin faranta Masoya na Ina Alfahari daku* **Tsokaci** *Ban yadda wata ko wani ya juya min littafi ba, idan hakan ta kasance kuma na bar ku da Allah* *Idan akwai abinda kaga Ni ranka ko makamancin hakan to Please ka sanar min saboda zanji daÉ—in Hakan sosai, Allah yabar zuminci* _Abuja_ Gidane Babba Mai shegen kyau da tsari. Gidan babba ne sosai wadda daga waje bakin Get zagaye yake da Flowers masu kyau green shar. Cikin harabar gidan wasu furanni ne masu Æ™yau da É—aukan ido, ga Motoci daga wajan Parking space sun kai Shida suna a tsaye. Wata kyakkyawar Budurwa na hango ta nufi wata kofa da yake nuni da nanne Mashigar cikin gidan Budurwar tana isa kofar taja ta tsaya cak, tare da gyara jakar ta dake bayan ta a rataye. A hankali ta murÉ—a Handle É—in kofar tana sanya kanta cikin babban falon ta leÆ™a, ganin babu kowa yasa ta jin daÉ—i. Cikin sanÉ—a ta tura kanta ciki. A hankali take takawa zuwa ciki tana waige waige Ta kai kafar ta zata aza kan stairs É—in Benen ta jiyo Muryar a bayan ta. "Sannu da Æ™oÆ™ari''. Zaro ido tayi tana juyowa suna haÉ—a ido ta sakarwa Matar murmushi tana É“oye itacan dake hannun ta a bayan ta kafin tace,"Good Morning My lovely Ammeiy". Harara Ammeiy ta dalla mata kafin ta fara kallonta tun daga sama har zuwa Æ™asa. Tana sanye da wando iya guiwa sai takalmi irin na Æ´an Ball da doguwar Safar ta, rigar ta mai dogon hannu ce wanda ta É—ame ta, sai ta É—aure gashin kanta da karamin robbon ta sanya hula face cap, hannun ta Kuma sanye take da bakin Safa. "Is a Bad day is not a good day". Cewar Ammeiy tana hararar ta. ShakwaÉ“ar da fuska tayi tarw da fadin,"Ohh Dear Ammeiy... What Happen?". "MIMA is this good for you?" Tana zunÉ“ura baki tace,"To Ni Ammeiy maye nayi kuma?". "Baza kisan Manene kike aikatawa ba, sai Son yazo kafin kı sani". Ammeiy na gama faÉ—in haka ta wuce Kitchen. Bin ta MIMA tayi da ido ta shige kafin tayi Murmushi ta haura zuwa Bedroom dinta tana tsalle tana waka. BuÉ—e kofar É—akin tayi dau dai kuma itama MIMA tana tura kofar suka ci karo A tare suka sanya kara suna É—afe goshin su "Wai Æ™ya baÆ™e gani ne?" Tana Dariya tace"Naga dai bani kaÉ—ai bace mara ganin ko?" Girgiza kai Maryam tayi tana kallon MIMA kafin taja hannun ta taja ta zuwa cikin É—akin tana leko wajan kafin ta kulle kofar cikin Æ™asa da murya tace"Hee Baby What a good News" Murmushi MIMA tayi tana kallon Maryam tace"Mary kenan sai kace bani ba MASTER ZEE ce fa Haba É—ai ai na cinye wasan" Ihu Mary tayi tana rungume MIMA tace"I You serious" Harara MIMA ta dalla mata cikin matsifa tace"a a I'm lie to you" Murmushi Mary tayi tace"Ai bamuyin haka daÆ™e, gaskiya I'm very very Happy" Washe baki MIMA tayi tana baza gashin kanta tace"Kin taÉ“a jin inÉ—a Master yaji Æ™asa?" "A a Wllhy" cewar Mary tana Dariya Tashi MIMA tayi tana É—auko Towel É—in wanka tace"Let Me shower first" Tana Æ™oÆ™arin shiga Toilet taji muryar Mary na faÉ—in "Kiyi sauri ki shirya ina jiranki a falo Wai UNCLE HERO zai zo" Cak MIMA ta tsaya tana zaro ido kafin tayi Magana Mary ta fice daga É—akin Bin bayan ta tayi da kallo tana jin faÉ—uwar gaba, takai kusan 30mnt a haka kafin jiki a sanyaye ta shige Toilet É—in Mary turo kofar É—akin tayi ta shige tana kai idon ta kan bed nan ta hango MIMA lullube tana kwance Zaro ido tayi cikin faduwar gaba tace"Sis are you fine?" Bakin ta na karkarwa tace"No...no I'm feeling fine is an Fever" "Innadillahi wa'inna ilaihi raju'un Sorry let Me tell for Ammeiy" tana Æ™oÆ™arin tashi MIMA tasa hannu ta riko hannun Mary tana girgiza mata kai tace"No don't ba tare zakuje É—auko UNCLE HERO ba?" GyaÉ—a Mata kai tayi tana kallon ta Cikin Muryan marasa lafiya MIMA tace"Kawai kuta fi kinga nima zansa mu yin Bacci É—aga nan" Tausayi Ta bawa Mary cikin tausaya wa tace"No sis Idan kuma kafin muzo kika mutu fa" Aiko MIMA tashi tayi cikin Matsifa tace"Kan uba to Wllhy sai kin rigani mutuwa Bara ki gani je ki abinki ki kyale ni aha" Da Mamak Mary Æ™e kallon MIMA cikin ranta faÉ—i taÆ™e"Mutumin da bayida lafiya shine da yin waddan uban faÉ—an" Harara MIMA ta galla mata ta tashi ta shige Toilet tana mita Æ™asa Æ™asa Numfashi Mary taja kafin ta fice a É—akin A falo ta sami Ammeiy zaune tana jiran su "Ammeiy mu wuce ko?" "Ina ita Mara kunya Æ´ar uwar taki?" "Haba Ammeiy nice bani da kunya yau kuma?" Tana zaro mata ido cikin dagawar murya tace"I say Where is she" Cikin tsoro Mary tace"Sh....she say she's not feeling well" Tsaki Ammeiy taja ta fice daga Falon Ajiyar zuciya Mary ta sauÆ™e tana fadin"Ohhh Thank God" Fita tayi suka shige Mota Driver yaja suka bar gidan A Airport suna zuwa dai dain kuma shima yana kan fitowa RiÆ™e yaÆ™e da Trolling sa yana ja Sanye yaÆ™e da Æ™ananun kaya riga fari da blue Black É—in gins Ga Kyakkyawan sajan fuskan sa Kwance taÆ™e lublub baki kir ga gashin kansa da Æ™e Kwance tana yalki saban yasha gyara da mai Fuskan sa manne yaÆ™e da farin glass Driver na ganin sa yaje da gudu ya ansa akwatin yana masa maraba Ammeiy sai Murmushi taÆ™e sakar masa Shima Murmushi ya sakar Mata Mary daÆ™e tsaye a gyafen Ammeiy itama sai Murmushi taÆ™e tayi tana kallon kyakkyawan fuskarsa cikin ranta faÉ—i taÆ™e"Woow this Man So Handsome guy yo" Yana zuwa ya rungume Ammeiy yana Murmushi Ammeiy cikin jin daÉ—i itama ta rungume sa tana masa maraba "Welcome Uncle?" Fuska babu wabo ya amsa mata Shiga Mota sukayi kafin suka koma gida Suna zuwa gida Direct Side É—insa ya wuce Yana zuwa ya faÉ—a Toilet ya sakat wa kansa Shower Bayan yayi wanka ya fito ya shirya cikin Manyan kayan sa Shadda light blue da ta kalmin sa baki Mai yatsu babu hula a kansa saboda shi baya damuwa da hula Wayoyin sa ya É—auka ya fice yana sauri A falo ya sami Ammeiy da Abbeiy suna zaune shima Abbeiy ya shirya cikin kayan sa Shadda fari da garen sa da hulan sa, Zuwa yayi ya zauna kasan Kapet ya gaida Abbeiy Murmushi Abbeiy yayi yace"Sannu da zuwa Son yaya aikin kuma " Cikin zazzakar Muryan sa yace"Alhmdllhi Abbeiy" "Matar ta samu sauÆ™i ko?" "Eh wllhy sai dai godiya" "Gud Allah ya Kara Lafiya" "Amen"yace yana Æ™oÆ™arin miÆ™ewa Kallon sa Abbeiy yayi yace"Kaima Juma'an zaka ko?" "Eh Abbeiy" Yana tashi Yace, "Ok Muje nima can zani daman". Ya kalli Ammeiy tare da fadin,"Bilkisu Bara mu wuce". Suna Æ™oÆ™arin fita dai dai alokacin MIMA na saukowa daga stairs tana fadin,"Abbeiy kazo min da ice cream yau bazan ci abincin dare ba..............''. *More comment* *More Typing* *Share Fisabilillah* 👩â€ðŸ”? *Dr. ZAHRA* 👩â€ðŸ”? _*Funny, love story*_ *By Asmeety Ce* *ELEGANT ONLINE WRITER'S* *Free Book* *Page-3&4* **WATTPAD LINK**Asma'u Aji Ibrahim https://www.wattpad.com/story/302746450?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=story_info&wp_page=story_details_button&wp_uname=ASMAUAJIIBRAHIM&wp_originator=mpzyPESu8LQOti9aB44TSAWdBLMfYyHXI2bTd%2F4xBGBoopEqZJVmZEtpYTjP3JfXV6X2Fj2EaDLHFWpku7oEsQX5xGWGb330DhtPLZnKCqh%2FAM7%2FAqJMgKjgMLG%2FeIY9 **Short Story** *_Bismillah Rahman Rahim_* _Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._ **Alhmdllhi Ala kulli Hamid** Wani irin kallo ZAIF yayiwa MIMA Ita ko MIMA ko ajikinta Murmushi Abbeiy yayi yace"Ok Dear" Juyowa yayi ya kallesa yace"Son mu tafi ko" Murmushi yayi yana kallon MIMA girgiza kansa yayi suka fice Zama tayi kan kujera tana kallon TV Ammeiy abin haushi ya bata ta kalleta tace"yanzu MIMA haka zaki cigaba da rayuwar ki babu ruwan ki da girmama na sama dake balle ki kalli darajar sa mmm?" Turo baki tayi tace"To Ni Ammeiy shikenan dan nace Abbeiy yazo min da Ice Cream shine laifi sai ayita jin Haushin mutum dan yayi abinÉ—a ransa yaÆ™e so" Cikin faÉ—a Ammeiy ta mike tayo kanta aiko MIMA na ganin haka data tashi a dari uku da tsintin ta ruga zuwa Bedroom dinta "Shegiya da kin tsaya ai kinga abinda zayyi miki " Da gudu ta shigo dakin tana haki Mary daÆ™e Kwance tana waya ta tashi a firgice ta rufe kofar tana kallon MIMA itama tana haki Bayan MIMA ta samu ta É—an ji sauÆ™in numfashin nata sai kawai ta fashe da dariya harda rike ciki tana kwanciya kan bed Mary binta tayi da kallo kafin taga MIMA na nunata da yatsa "Wai maye kika gani kinshigo a guje haka?" Tana dariya tace"na zaci kinsan dalilin gudun nawan fa naga Æ™ema kin ruga harda rife kofa" Dariya takeyi sosai Mary zama tayi kan bed tana jin Haushin Mima Sausauta dariyar Mima tayi tana kallon Mary tace"Kai Wllhy Mary anyi Masauraciya Yasin" sai kuma ta kara fashewa da sabon dariya tana rub da ciki Mary da kanta abin ya bata dariya itama dariyar ta shiga yi tana kallon Mima Sosai suka sha dariyar su suna sauke numfashi Tashi Mima tayi tana kallon Mary tace"yawwa tunÉ—a kin tayani da dariyar haukan sai mu sauka muci abinci dan yunwa nake ji kamar an hurse min kayan ciki na Yasin" Cikin fada Mary tace"Wllhy banason iskan ci nice mahaukaciyar ko maye?" Mima na shiga Toilet ta juya tayi mata gwalo tace"duk yadda kika ce Madam Maryam"da gudu ta shige tana rufe kofar Girgiza kai Mary tayi tace"shegiya sai shegen tsoro sai kace farar kura" Abbeiy suna hanyar komawa gida yace wa Zaif yabiya su sayawa Mima aikan ta Wani irrin haushi ne Zaif yaji badan yaso ba ya siyo ice cream din Bayan yayi Parking É—in Motan a Parking space suka fito Kallonsa Abbeiy yayi yace"zan wuce Side dina sakon Mima Kayiwa ko Mary waya tazo ta amsa" "No Abbeiy kabar shi kawai zan shigar mata shi" karba yayi ledan yana nufi Side din sa Yana zuwa a falo ya ajiye ledan ya wuce Bedroom É—in sa Bayan yayi wanka ya shirya cikin kananun kayansa kafin ya fito falon Remote ya É—auka ya kai BBC Channel yana kallon labarai Ya daÉ—e yana kallon kafin idanun sa ya sauka kan ledan da ya shigo dashi Tsaki yaja yana daukan wayan sa ya kira Mary tana dagawa yace"kice tazo ta amsa " yana gama faÉ—in haka ya kashe wayan yana ayyana abinda zayyi Mata Mary bayan Zaif ya faÉ—a mata sakon Juyowa tayi ta kalli Mima wacce taÆ™e kwance tana karatun Novel Book na Hausa Sosai ta shagala da karatun dan Book É—in ba karamin daÉ—i yayi ba Marubuciyar ta tsara Book natan yadda ya kamata Bataji sanda Mary ke yi mata Magana ba dan gaskiya wannan Book a wajan Mima ba karamin daÉ—i yayi mata ba Buginta Mary tayi tace"dalla Kitashi Uncle Yana kiranki" "Ya bani Maye Kuma" ta bata amsa atakai ce tana kuma cigaba da karatun ta "Wai Ni kike tambaya, idan kinje zaki sani ai" Gyara kwanciyar ta tayi tana ci gaba da karatun ta Ganin ko ajikinta yasa tace"Mima cewa fa yayi wai nagaya miki kije ki ansa, bansan maye zaki ansa ba" Aiko da sauri ta tashi daga kwancan tana kallon Mary tace"Wllhy ice cream dina ne Wow" Sauka tayi ta nufi hanyar fita taji muryar Mary tace"gaskiya a hado harda rabo na dan yau kam da rabon zan aza ruwan zafi" Harara ta dalla mata cikin matsifa tace"Yasin zakiga aikin raban ki kuwa, kuma ai ban hanaki aza ruwan zafin ba " Mary tana dariya tace"A iso lafiya" Ko sauraron ta batayi ba ta fice tana magana Æ™asa Æ™asa Babu kowa a falon hakan yasa ta fice tana salle tana waka Tafiya tayi kadan ta samu waje ta zauna tana mai da Numfashin cikin jin haushi tace"gida babba haka sai kace filin wasan cricket, inama ace Abbeiy zai yarda na ringa kawo abokan wasan namu mu ringa buga wasa anan amma bazai bari ba" Sadda ta huta sosai har ta fara salle tana gwada yadda wasan zayyi daÉ—i idan a filin gidan ne kafin ta tuna da abinda ya fito da ita taja tsaki ta nufi Side É—insa Tana zuwa ta buÉ—e kofar falon ta tura kanta ta shiga ko Sallama babu A tsaye a bakin window ta hango sa Zaif kan yana tsaye yana kallon ta, ta glass duk abinÉ—a take yi akan idon sa Cikin ransa faÉ—i yaÆ™e"yarinya kamar shaidaniya haka" Tsayawa tayi a bayan sa kafin tasa hannu ta riko hannun sa cikin shagwaÉ“a fuska tace"Hero gani" Kallon Up and down yayi mata kafin ya kamo hannun ta suka nufi wajan zama Bayan ya zauna kan kujera itama ya zaunar da ita sannan yasa hannu ya É—auki ledan ya buÉ—e Ice Cream É—in roba biyu ne duka biyu ya buÉ—e Marfin kafin ya É—auki spoon ya diba ya kai bakinta A hankali ta ware Lips dinta ta karÉ“a tana Murmushi Mika Mata spoon din yayi yace tasha Nan Mima ta fara sha tana lumshe ido Shiko Zaif cigaba yayi da kallonsa Rabin roban tasha kafin ta kallesa tace"na kashi Hero" Murmushin gyafen Baki yayi irrin ta mugunta kafin ya juya ya kalleta yace"bana wasa daÆ™e dan haka ki shanye All robans oya now"ya karishe maganan da karfi yana tashi ya zaro bel É—in sa Aiko MIMA babu bata lokaci ta fara shan ice cream Roba daya tashi Kafin ta kallesa taga yana zura Mata ido cikin kuka tace"Wllhy Yaya Zaif na kishi fa cikina fashewa zayyi" Daga bell din yayi ya wasa mata shi a baya Kara ta kwalla tana fashewa da kuka Nan tashi shanye Ice Cream tana kuka Bayan ta shanye tas ta fara Æ™oÆ™arin tashi tana rike cikin ta, ta nufi hanyar fita Zaif baice mata komai ba harta fice Tafiya take daÆ™er harta iso kofar shiga falon su Tana zuwa ta fashe da kuka mai sauti Ammeiy ce ta leko daga Bedroom dinta tana kallon Mima da tarike cikinta tana kuka "Wai maye haka" ta tambaye ta "Ammeiy ice cream tasha fa"cewar Mary daÆ™e Zaune a kan kujera tana kallon su tana dariya Wani irin kallo Mima tayi mata na zan kama ki ai "Mami Ina rabo na" ta tambeta Cikin matsifa tace"yana gidan ku Æ´ar rainin Sense kawai" Ammeiy ce tace"bakin baya mutuwa kenan ko?" GyaÉ—a Mata kai tayi tana tafiya kamar mata mai ciki rike da cikinta , ta shige Bedroom Dariyar Ammeiy tayi tana girgiza kai ta shige Bedroom dinta Da Daddare bayan sunyi shirin kwanciya Mima ta kalli Mary tace"Dariya kikai min dazun ko? Gud you see ur resort" "A a ai Bama haka dake ai Sis yi hakuri" ta faÉ—a tana riko hannun ta "Ok naji nayi Saida safe" tace tana jan Balanket ta rufu Itama Mary rufuwa tayi ta kwanta tana bin abinda Mima zatayi mata dan karya ne Kayiwa Mima laifi ta kyale ka a haka har Bacci barawo ya sace ta Da washe gari Tun karfe 3am Mima ta farka Bayan tayi wanka ta É—auro Alwala ta fito ta shirya cikin kayan ta na wasa Kallon Mary tayi tana Murmushi ta girgiza kanta ta fice daga dakin SanÉ—a take a hankali tana waige waige har ta fita daga Falon A waje ma babu kowa duk sun tafiyin sallah dan lokacin sallan Asuba yayi maza duka suna masallaci BuÉ—e get tayi tana lekowa ganin babu kowa yasa ta fice da sauri tana waige waige Wata bakin Mota ne na hango nan tana zuwa ta buÉ—e bayan mota ta shige tana faÉ—in " muyi sauri kadda sufito su ganmu" Nan mai Motan yaja suka bar kofan gidan Mary Bata tashi ba sai kusan karfe 8am Salati ta farayi tana kallon window ganin rana ya fito rau Tashi tayi da nufin shiga Toilet taji budewar kofa juyowa tayi tana kallon mai shigan Zaro ido tayi tana kallon ta tace"wai har kin dawo daga wasan ko maye" Tana ajiye karar nata tace"Gashi ko kinga newa idon ki kuwa" "Shine baki tasheni yin Sallah ba duba fa har karfe 8am fa " "Wai kinason kice min bakiyi Sallah ba haryanzu?" Cewar Mima tana nufar Toilet "Eh Mana ai kinki kita sheni ai" "Ayya Sorry tunda bakiyi Sallah har yanzu ba Bara nayi wanka na fito kinga yau an yafe miki yin Sallah" Tana gama faÉ—in haka ta shige Toilet da gudu ganin Mary ta nufo ta Suna zaune kan Daining ta fito fuskarta a harÉ—e ta sami waje ta zauna Gaida Abbeiy da Ammeiy tayi tana kallon Mima da take mata dariya Æ™asa Æ™asa Ammeiy ce ta kalli Mary tace"Daughter lafiya naga Ranki duk a É“ace" Tana hawaye tace"Ammeiy ai Gatanan " Mima na dariya itama tai kwaikwayon tace"Ammeiy ai Gatanan" Abbeiy sawa ya daga mata tayi shiru "Maye tayi miki Daughter" inji Abbeiy yana kallon Mary da take share hawayen ta Tace"taki ta tayar dani nayi sallan Asuba fa" Mima na ajiye cofin hannunta ta kama baki tace"laaa jimin sharri Abbeiy itafa jiya tace kadda na tayar da ita da asuba nan gaba saboda a sanyin nan bazata iyayin sallah da asuba ba shiyasa fa naki na tayar da ita" Kallon Mamaki Mary keyiwa Mima ji tayi Abbeiy yace"Ohh ashe kece da laifi Daughter Kuma kike kuka" Cikin kuka Mary tace"Wllhy Abbeiy bamuyi haka da ita ba sharri ne kawai take yi min" Aiko itama MIMA kukan ta fashe dashi tana tura Plat É—in dake gabanta tace"shikenan tunda baza ku yarda dani ba daman ba sona kuke yiba na sani ai" Rungume ta Abbeiy yayi yace"Sorry is ok gaskiyar ki ne, look Daughter na karaji kunyi abu tukun nan Kizo kicanza magana to Wllhy sai nabata miki rai" Mami na kwance kirjin Abbeiy tana kallon Mima tayi mata gwalo tana Dariya........ More Comment More Typing Share Fisabidillah 👩â€ðŸ”? *Dr. ZAHRA* 👩â€ðŸ”? _*Funny, love story*_ *By Asmeety Ce* *ELEGANT ONLINE WRITER'S* *Free Book* *Page-5&6* **WATTPAD LINK**Asma'u Aji Ibrahim https://www.wattpad.com/story/302746450?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=story_info&wp_page=story_details_button&wp_uname=ASMAUAJIIBRAHIM&wp_originator=mpzyPESu8LQOti9aB44TSAWdBLMfYyHXI2bTd%2F4xBGBoopEqZJVmZEtpYTjP3JfXV6X2Fj2EaDLHFWpku7oEsQX5xGWGb330DhtPLZnKCqh%2FAM7%2FAqJMgKjgMLG%2FeIY9 **Short Story** *_Bismillah Rahman Rahim_* _Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._ **Alhmdllhi Ala kulli Hamid** Ammeiy kallon Abbeiy tayi tace"Amma Alhaji kana É“ata Yarinyar nan fa É—iyewa gaskiya hakan babu daÉ—i" Ko kallonta Abbeiy bai yi ba ya fita yana faÉ—in"Ni na wuce " "Allah ya bada Sa'a ya kiyaye" "Amen"yace kafin ya fice Ammeiy tashi tayi ta nufi Bedroom É—inta Mima ce ta kalli Mary tana dariya tace"Malama ashe babu daÉ—i kenan, jiya kikai min dariya harda cewa(Ina rabo, kin kawomin rabon nawa) to kinga ai yanzu na rama kinsan ZAHRA bata bari ta kwana ta lalace ehe" Tana gama faÉ—in haka ta tashi tana murguda baki tabara wajan Mary sosai tayi da nasanin yiwa Mima dariya jiya, dan ita babu abinÉ—a tafi tsana kamar ace lokacin sallah ya barta abinda yana damin ta sosai , jiki a sanyaye ta miÆ™e tabar wajan zuwa Bedroom Abbeiy ne zaune a office Yana aiki wayan sa yayi kara Hannun yasa ya É—auka "Na,am Dan iskan yaya kake" Daga É—ayan bangaren yace"Nrml ya aiki ya kwana biyu" Abbeiy yana dariya yace"Alhmdllhi ya iyali da sauran su" "Duk suna lafiya" "Yayi kyau" cewan Abbeiy yana Murmushi "Abokina ya najika shiru fa haryanzu fa kai muÆ™e jira" Abbeiy dariya yayi yace"Wllhy sorry fa na manta amma insha Allahu dana koma gida zakaji bayani " "To ina jiranka , kagaida min da iyali" "Insha Allahu zasuji sai anjima" Abbeiy yace yana kashe wayan Da yamma suna zaune a falo ya shigo bakinsa É—auke da Sallama Bayan ya zauna ya gaida Abbeiy da Ammeiy nan Mary da Mima suma suka gaida sa ,amsa yayi fuska babu yabo ba fallasa Abbeiy ne ya kallesa yace"Uncle kasan abinda yasa na kira ka?" Cikin ladabi da biyayya yace"a a Abbeiy" Zama Abbeiy yayi yana kallon Zaif yace"munyi magana da Abokina Alhaji Tanimu akan Maganan auran ku da Aisha shiyasa nace gobe kaje ku fahimci junan ku kafin asa ranar auren" TunÉ—a Abbeiy ya fara magana Zaif zuciyan sa yaÆ™e bugawa, har Abbeiy ya kammala Maganan Kamar mai koyon Magana yace"T..to Abbeiy" a rarrabe yayi Maganan yana lumshe idonsa jin kansa yayi masa wani irrin tsara wa "Wow ashe zamusha biki kai Uncle Hero zai zama Ango wllhy harna hango ka cikin manyan kaya irrin ta angwaye" cewar Mima tana kallon Zaif Wani irrin kallo Zaif yayi mata wadda ita batama san yana yiba tana ta shirmin ta Abbeiy kallon ta yayi yace"Mama ta gobe kishirya É—an Abokina zaizo ku gaisa" Kallonsa ya kai kan Mary yace"Yaya ta Æ™ema ki turo waccan yaron da na taba ganin ku tare kuna hira na tambaye Ammeiy ku tace kuna son junan ku so kiyi Masa Magana ya turo ayi zancan Auran ku kinji?" Cikin jin daÉ—i tace"To Abbeiy" Mima da tunÉ—a Abbeiy yayi Mata Maganan É—an abokin saa zaizo tayi shiru tana tunanin abinÉ—a zai biyo baya Da Daddare misalin Æ™arfe 9 yana zaune a babban falon sa, wayan sa daÆ™e gyafen sa ce tayi kara hannu yasa ya É—auka kallon gaban screen É—in yayi ganin mai kiran nasa yasa shi yin Picking Shiru yayi kafin can kuma yace '' sai yanzu kaga daman kira na?" Can bangaren Saddam yace"Sorry Wllhy aiki yayi min yawa shiyasa kajini shiru, ya maye labari?" Numfashi Zaif yaja kana yace"Gobe inason zamuje da kai wani waje" "Ina?" Saddam ya jefa masa da tambaya É—afe kansa Zaif yayi yana hura iskar bakinsa, shi a rayuwarsa bayason yawan tambaya Shiyasa ma É—uk abinÉ—a ance masa yayi ko yace ayi bayason tambaya ayi É—in yafi Saddam jin Zaif yayi shiru ne yasa shi gane abinÉ—a yasa shi yin shirun Murmushi yayi yace"Ok zanzo" Kamar mai kowon Magana Zaif yace"Thank" Yana gama faÉ—in haka ya katse wayan Kwantar da kansa ya yi kan kujera yana lumshe idonsa, tunani ya shiga yi can kuma sai ya fesar da numfashi ya miÆ™e ya shige Bedroom Yana shiga Bathroom ya wuce ya sakar wa kansa Shower Tsayawa yayi ruwan yana dukan tsakiyar kansa , lumshe idonsa yayi yana jin yadda ruwan ke shigan sa Ya jima a hakan kafin ya É—auro Alwala ya fito É—aure da Towel a kugunsa Wajan Mirror ya wace yana zuwa ya shafa Mai masu kamshi ya feshe jikinsa da turare masu kamshi kafin ya nufi wajan Wardrobe Kayan baccin sa ya sanya kafin ya fice daga dakin "Kya nima yunwa naÆ™e ji Wllhy" cewar Mima tana riÆ™e cikin ta Kallonta Mary tayi tace"to nikuma maye zanyi miki kenan" Cikin matsifa Mima tace"Nace wani abu zakiyi min ne to, kya'asu wa wai kare da gudun layya, kinga fita zanyi Wllhy kada kirufen daki ina zuwa" Gyara kwanciya Mary tayi tana fadin"kinga kwanciya ta sai kinzo kawai" Tsaki taja ta fice tana sanÉ—a Kitchen ta nufa , tana zuwa taga baki kirin cikin Kitchen É—in, hannu tasa da niyar kunna wutar Kitchen É—in sai kuma komayi ta tuna ta bari Wajan frige ta nufa tana zuwa ta buÉ—e nan idon ta ya sauka kan Cake daÆ™e ciki Murmushi tayi tasa hannu ta ciro tare da Spoon kafin ta rufe frige É—in Hawa tayi kan frige É—in ta zauna nan ta fara cin Cake tana lumshe ido Zaif da tunÉ—a ta shigo yaÆ™e kallonta girgiza kansa yayi yana miÆ™e wa tsaye ya ajiye Tea Cup daÆ™e hannun sa ya nufi wajan frige Mima cak ta da katar da cin Cake É—in ta tana sauraron tafiyar da taji A jiye Cake É—in tayi gyafen ta kafin ta fara rarraba ido ko zataga Mai shi Ji tayi an daga ta cak , aiko cikin razana ta buÉ—e baki zata kwalla kara Zaif yayi saurin sanya Bakinsa cikin nata Tsayawa tayi tana kallon fuskan sa amma saboda duhu bata iya ganin fuskan mai shi Zaif bayyi yin kurin Shucking Tongue É—in ta ba amma haryanzu Bakin sa na cikin nata Sundau lokaci a haka kafin ya zare bakin sa ya fice daga Kitchen É—in yana É—afe kansa daÆ™e masa barazanar tarwatse Yana fita ta sauÆ™e numfashi kafin cikin tsoro ta nufi hanyar fita Tsayawa tayi tana kallon Cake É—in aiko komawa tayi ta É—auke Cake É—in ta fice tana sauri ta haura Step Tana zuwa bakin dakin ta buÉ—e kofar da Æ™arfi ta shige ciki tana numfashi kamar wacce tayi gudu Mary tashi tayi tana kallon Mima tace" Æ™ekuma lafiya ya nagan ki haka fa" Mima zama tayi bakin bed tana kallon kofar ta kalli Mary tace"Wllhy akwai matsala Mary" "Matsala fa Kika ce na maye kuma?" Mima hannu tasa tana shafa Lips É—in ta,ta kalli Mary tace"yayi kissing É—ina" Cikin dagawar murya Mary tace"What Waye?" Tana turo baki tace"nima bansan shiba kawai dai ina cin cake É—ina naji ya É—aga ni daga zaunen da naÆ™e zan kwalla kara ya sanya bakinsa cikin nawa" Zaro ido Mary tayi tace"Bakinsa cikin naki kika ce fa Mima?" Wani irin kallo Mima tayi wa Mary kafin tace"a a karya nake miki kinji" "Ok yi hakuri Ni kiban naci Cake É—in Wllhy ya shiga raina da kika shigo dashi" Dariyar mugunta Mima tayi tana kallon Mary tace"Ki mutu dan wannan karya ne kice zakici Yasin, da kin rakani ai babu yadda za'ayi wani kato ya shamin baki amma dan bakin ciki ai kwanciyar ki kikayi nayi tafiya ta É—an haka ban badawa aha" Mary shiru tayi tana kallon Mima can kuma sai tace " Please Sis" Idanu Mima ta juya kafin ta mikawa Mary plat É—in tace"Take it kadda ki cinyan" Tashi tayi ta haura saman bed ta kwanta Mary kuwa cin Cake É—in ta tafara yi Yana koma Bedroom É—in sa ya faÉ—a kan Bed ya Kwanta yana lumshe idonsa Zakin bakinta ne yaÆ™e ta mamaye cikin nasa bakin É—uk da bayyi hakan da wata manufa ba É—an kawai saboda kadda tasa musu ihu ta tayar da kowa daga bacci ne yasa yayi hakan Ganin abin kara daÉ—uwa yaÆ™e yasa shi jan tsaki ya tashi ya shige Toilet ya wanke bakinsa ya fito ya kwanta nan bacci yayi Wuff da shi.... *Wacece MIMA* *Waye ne ZAIF* Kubiyoni Next page dan ji yadda zata kaya More Comment More Typing Share Fisabidillah 👩â€ðŸ”? *Dr. ZAHRA* 👩â€ðŸ”? _*Funny, love story*_ *By Asmeety Ce* *ELEGANT ONLINE WRITER'S* *Free Book* *Page-7&8* **WATTPAD LINK**Asma'u Aji Ibrahim https://www.wattpad.com/story/302746450?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=story_info&wp_page=story_details_button&wp_uname=ASMAUAJIIBRAHIM&wp_originator=mpzyPESu8LQOti9aB44TSAWdBLMfYyHXI2bTd%2F4xBGBoopEqZJVmZEtpYTjP3JfXV6X2Fj2EaDLHFWpku7oEsQX5xGWGb330DhtPLZnKCqh%2FAM7%2FAqJMgKjgMLG%2FeIY9 **Short Story** *_Bismillah Rahman Rahim_* _Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._ **Alhmdllhi Ala kulli Hamid** *Wacece MIMA da Zaif* Alhaji Mamman Mustapha shine asalin sunan Mahaifin Mima Dan uwa ga Alhaji Abubakar Mustapha Mahaifin Zaif Alhaji Abubakar Mustapha da Alhaji Mamman Mustapha wa da kanine inÉ—a tun suna Æ™anana iyayen su Allah yayi musu rantsuwa Kafin Mahaifin su Alhaji Abubakar Mustapha ya ratsu yana da babban Private hospital wadda yaÆ™e a garin Abuja Alhaji Abubakar Mustapha(Abbeiy) bayan ya gama karatun sa a kasar London yana zuwa garin Abuja nan Mahaifin su yace a fara aiki a Hospital É—in sa Alhaji Abubakar Mustapha(Abbeiy) yayi matuÆ™ar farin ciki da hakan Babu É“ata lokaci ya fara aiki anan Bayan wasu shekaru uku Alhaji Mamman Mustapha shima ya kammala karatun sa a garin Kano shima bangaren Likita ya karanta Yana zuwa Abokin Mahaifin su yace yana bukatar Alhaji Mamman Mustapha ya fara aiki a Hospital É—in sa daÆ™e farin Maiduguri Haka Mahaifin su ya amince da hakan saboda akwai babban abota a tsakanin su sosai Ana cikin haka Alhaji Abubakar Mustapha(Abbeiy) ya kamu da Son Æ´ar Abokin Mahaifin sa wato Bilkisu (Ammeiy) basu wani É—auki lokaci ba akai auran su Anyi auran su da Wata goma ta haifi É—anta kyakkyawa fari, ranar suna aka raÉ—a masa sunan Mahaifin su Alhaji Abubakar Mustapha (Abbeiy) wato Alhaji Mustapha Zaifudden inÉ—a aÆ™e kiran yaron da sunan Zaifudden Bayan shekaru goma sha biyar Alhaji Mamman Mustapha yazo Abuja yana zuwa ya sami yayan sa da Maganan Auren sa, nan Abbeiy yaÆ™e tambayan sa a ina yasa mu mata Alhaji Mamman Mustapha yace "A Maiduguri Yarinyar shuwa ce kuma tana da hankali sosai amma matsalan shine iyayen ta sunce baza su iya bawa Wani yare É—iyar su ba sai KANURI ko SHUWA kuma gaskiya yaya muna son junan mu sosai" kallon sa Abbeiy yayi yace"Ok gobe sai muje garin ko?" Cikin jin daÉ—i Alhaji Mamman Mustapha ya amsa da "To" Da washe gari kamar yadda Abbeiy yace haka suka tafi Maiduguri suna zuwa kuwa sun sami zama da iyayen Yarinyar nan ma Mahaifinta yace shi bazai bada auren Æ´ar sa ga Fulani ba Abbeiy babu yadda bayyi dasu ba amma sunki haka suka hakura suka koma Abuja, Alhaji Mamman Mustapha yaci gaba da aikin sa TunÉ—a Alhaji Mamman Mustapha suka rabu da Abbeiy a ranar bai saÆ™e zuwa Abuja hutu ba gashi Abbeiy idan ya kirasa a waya ya tambaye sa yaushe zaizo sai yace sai wani Weekend haka har shekara biyu Wata rana ranar Sunday Abbeiy Zaune yaÆ™e a babban falon gidan sa Alhaji Mamman Mustapha ya shigo da Sallama jin Muryan dan uwan sa yasa Abbeiy juyowa yana kallon sa, rike yake da wata karamar yarinya wacce baza ta wuce shekara É—aya da watanni biyu ba Karitso wa yayi yana sakar wa Abbeiy Murmushi Yana zuwa ya sami waje kan kujera ya zauna Abbeiy ma Murmushi yayi yana kallon É—an uwan nasa kuma yana kallon Yarinyar yace"Wannan fa Mamman?" Murmushi yayi yana kallon Kyakkyawar fuskarta yace"Jeki wajan Abbeiy ki" Mikawa Abbeiy yayi Yarinya kamar tasan abinÉ—a yace ta fara mikawa Abbeiy hannu tana Dariya Bayan Abbeiy ya karÉ“e ta yana yi mata wasa yace"Beautiful Baby, Mamman a Ina kasamo wannan Kyakkyawar Yarinyar nan?" "Ƴata ce yaya" "Ƴar ka kuma Mamman taya?" Gyara zama Mamman yayi yana kallon yayan nasa yace"Eh Æ´a ta ce sunan ta ZAHRA Mai sunan Mahaifiyar mu, nasan yaya zakayi Mamakin jin hakan, bayan dawowar ka daga wajan nemamin auren KOSHSHE iyayen ta suka fitar mata da Miji, banji labarin haka ba sai aure sauran kwanan biyu KOSHSHE ta sameni taÆ™e sanar min cewa ita Ni take so dan haka ko na aure ta ko ta shiga É—uniya ta lalace, babu yadda na iya haka mukaje wajan limamin unguwar su ranar Juma'a aka É—aura mana aure, ahalin KOSHSHE najin haka suna ce basu babu ita, haka na É—auke ta na ajiye ta a gida na daÆ™e can muka ci gaba da zama, tunÉ—a KOSHSHE ta sami ciki bata da Lafiya kullum babu dare ba rana haka muÆ™e yini mu kwana cikin rashin lafiyar ta, ranar da cikin KOSHSHE ya cika wata tara da kwana goma sha É—aya da Daddare misalin Æ™arfe 9 ta fara na kuda, cikin gaggawa na kaita Hospital nan muka shiga bata taimakon gaggawa, bata wani shan wahala ba ta haifi Æ´ar ta, bayan ta haihu aka gyarata likitoci suka Kaita É—akin hutu nan ko minti biyar bata cika ba Allah yayi mata ratsuwa " Shiru yayi yana share hawayen sa yaci gaba da faÉ—in"Yaya nayi kukan rashin Matata, Mata ta gari, bayan kwana uku na É—auki Zahra na kaita wajan dangin Mahaifiyar ta nan suka ce su basu karban ta É—an haka na fita da ita daga gidan,nan na É—auki Zahra na kaita gidan marayu Ni kuma naci gaba da yin aiki na" Numfashi Abbeiy yaja kafin yace"Than Why ka É—auko ta yanzun ka kawo ta?" Har kasa Mamman ya É—uka yace"nasan zakayi fushi dani akan ban kawo ta tun farko ba amma kayafe min Please yaya, ga Zahra na baka ita har a bada Æ´ar kace ka haÉ—a ta da Zaifudden matsayin yara a gunka ina neman wannan alfarmar yaya" ÆŠafe kafadan sa Abbeiy yayi yace"Zahra da Zaifudden duka abu guda ne a waje na kaji insha Allahu yadda na É—auki Zaifudden matsayin É—a haka Zahra ma taÆ™e matsayin Æ´a a guna" "ai nima hakan ne kadda ku manta dani mana" suka jiyo Muryan Ammeiy daga bayan su Murmushi Abbeiy yayi yace"wato laÉ“e kikayi mana kenan?" Tana Dariya ta karitso ta zauna kan kujera tana kallon Mamman tace" kadda ka samu damuwa kanina Insha Allahu Zahra zan É—auke ta tamkar Ni na haifeta kaji?" Cikin jin daÉ—i Mamman yace"Nagode da wannan Auntie na" Murmushi Ammeiy tayi tace wa Abbeiy"Kawo ta Alhaji" Tana karban ta Zahra ta farayin Dariya tana kallon Ammeiy Itama Ammeiy dariya tayi tana wasa da ita Mamman kallon Abbeiy yayi yace"Ina Babana yaÆ™e banganshin ba?" "Ai yana Makaranta a London" Cikin jin daÉ—i Mamman yace"Alhamdulillah Allah ya bada Sa'a" Da Amin suka amsa Akwatin da Mamman ya shigo dashi yaja ya buÉ—e nan ya ciro da wata farar ta karda ya mikawa Abbeiy yace wasikar Mahaifiyar Zahra ce tace idan ta ratsu na baka ka karanta" Abbeiy karÉ“a yayi yana buÉ—e paper É—in Nan ya fara karanta wa kamar haka *Assalamun Alaikum, yayan mu ina maka Barka da warhaka, na rubuta wannan sakon saboda kai kuma ina neman wata alfarma a gunka, yaya koda bayan raina ne inason ka aurawa Zaifudden Zahra a matsayin Matar sa ta sunnah ko taki ko taso amma shi Zaifudden kada kayi masa dole sai ita Zahra kadai zai zauna da ita a a koda yana da wacce yaÆ™e so to kabarshi ya aura bayan haka sai ka aura Masa Zahra Dan Allah wannan alfarmar nake nema a gare ka yaya Ma'assalam Allah ya saÉ—amu da Alkairi Amen* Abbeiy numfashi yaja kafin ya kalli Ammeiy sannan ya mika mata da paper'n nan Ammeiy ma ta karanta Abbeiy kallon Zahra daÆ™e wasa a jikin Ammeiy yayi yace"Insha Allahu Baba na Mijin kine Mama ta Allah ya raya mana ku" Murmushin jin daÉ—i Ammeiy tayi haka Mamman ma Tashi yayi yana kallon su yace"Bara na wuce kadda dare yayi min gashi gobe inada aiki sosai a Hospital" Abbeiy ganin har Æ™arfe 3:39pm yayi ya kalli Mamman yace"yamma tayi ai kabari gobe ka fita da safe yanzu kam ko ka fita baza ka samu shiga gari ba ai tunÉ—a Æ™arfe 5:00pm suke rufe gate" "A a zan tafi ko a BENISHEKH (My local government area 🥰) zan kwana" "To a can É—in akwai gidan da zaka kwana ne?" Cewar Ammeiy Murmushi yayi yace"Matar yaya ai zan kwana a Locust H4 ( our 🠠Number Miss you 😢) gidan wani babban likita wadda muÆ™e aiki dashi a Hospital É—in tamu" Abbeiy kallon sa yayi yace"Wani Mutum ne wannan wadda har zaka je gidan sa ka kwana kana ganin ba matsala?" "Eh yaya Mutumin gaskiya bayi da matsala harta iyalin sa bata da matsala suna karban baki sosai wallahi gashi yana da yara kuma dukka mata ne su 7 da maza 2 yaya" Numfashi Abbeiy yaja kafin yace"To Allah ya kiyaye hanya sai ka kula kaji abuda gida dukka mata wannan Akwai bin rai" Yana tashi yace"Babu komai yaya yaran ma suna da karki babu ma kamar É—ayan Æ´ar tasa wacce taÆ™e karatun likita a yanzun haka gaskiya tana da hankali Wllhy" Abbeiy na tashi yayi dariya yace"kodai zaka auro ta ne irrin yabo haka?" Tsosa kyaya yayi yana kallon sa yace"Tab na isa itama fa anyi Saven Date É—in ta fa" "Wow hakan yayi ka gaishe su to " "To yaya Bara na yuce" Kallon Zahra yayi kafin yayi mata Kiss a goshi yace"Miss You Sweetheart Bye" Ammeiy bataso tafiyan nasa ba haka ta hakura tayi masa Fatan Alkairi Abbeiy ma badan yaso ba Mamman ya tafi Da washe gari kamar daga sama aka kira shi a waya yana Office bayan ya amsa aÆ™e sanar masa da Motan dan uwansa Alhaji Mamman Mustapha yayi hatsari kuma Allah yayi masa ratsuwa Abbeiy cikin tashin hankali ya nufa gida bai jima da zuwa ba sai gashi an shigo da gawar Mamman Tsosai Abbeiy yayi kukan rashin É—an uwan sa tilo tak A haka rayuwa tai ta tafiya cikin jin daÉ—i wani sayin Abbeiy yayi ta kukan sa haka Ammeiy zata sashi gaba tana rarrashin sa kamar jariri Abbeiy ya É—auki son É—uniya ya aza akan Zahra Komai ya samu Zahra baya tuna kowa sai Zahra Bayan Shekara É—aya Ammeiy ta haifu ta haifi Æ´ar ta kyakkyawa Ranar suna taci sunan yayar Ammeiy wato Maryam Ammeiy É—uk Son da taÆ™e wa Maryam bai kai na Zahra ba saboda Yarinyar duk wadda ya kalle ta so É—aya to sai ta shiga ranka Bayan shekaru 20 Zaif ya gama karatun sa a London Zaif bangaren likita ya karanta TunÉ—a Zaif yazo yaga Zahra yaji baya kaunar ta kwatakwata Zahra Bata jin magana amma Allah ya dora Mata Son Zaif Kullum tana jikinsa shi kuma baya Son hakan saboda ya tsane ta shiyasa baswa shiri kullum Zaif yana da shekaru 25 ita kuwa Zahra tana da Shekaru 10 Zahra tana Makaranta ne a Abuja TunÉ—a Zahra ta fara zuwa School kullum ana cikin kawo karar ta na dukan yaran Mutane, kuma ita bata da wani aiki sai wasan CRICKET shine tafi so a rayuwar ta Zahra ta kasan ce tana da Æ™oÆ™ari wajan karatu É—uk jarabawar da aÆ™e yi to ba'a barin Zahra a baya saboda cikin É—ubban nin É—alibai Zahra ita taÆ™e zuwa farko Ranar da Zahra ta cika shekaru goma sha biyar ta kammala Secondary School É—in ta inÉ—a Abbeiy yace É“angaren likita zata karanta, aiko Zahra kwana tayi tana kuka idan akwai abinÉ—a tafi tsana sama da likita to babu ita a ra'ayin ta kawai ta zama jarumar Wasan CRICKET Amma Abbeiy ya hana InÉ—a Zaif yana jin labarin hakan ranar haka yayi wa Zahra É—uka akan hakan Tun daga wannan lokacin ne Zahra ta tsani Zaif har cikin ranta Haka zata ringa kusantar jikinsa saboda baya Son hakan ita kuwa dan taga ta sanya ransa ya É“aci yasa taÆ™e hakan Zaif yana da shekaru 36 inÉ—a kullum yaÆ™e kwana da ciwon mara Tun abin baya damin sa har ya fara damin sa, a haka ko wanni dare sai yasha Tea da lemon kafin ya kwanta Babban Abokin Abbeiy ne yasa mi Abbeiy yaÆ™e sanar masa cewa yana So ya bawa Zaif auran Æ´ar sa Abbeiy tunÉ—a Abokin sa yayi masa wannan Maganan yaÆ™e tunani, idan ta shine babu macan da Zaif zai aura bayan Zahra ita kaÉ—ai ce matar sa amma kuma idan yace wa abokin nasa hakan bazayiyu ba abotan su na shekara da shekaru zai bace haka Abbeiy ya amince da zancen...... More Comment More Typing Share Fisabidillah 👩â€ðŸ”? *Dr. ZAHRA* 👩â€ðŸ”? _*Funny, love story*_ *By Asmeety Ce* *ELEGANT ONLINE WRITER'S* *Free Book* *Page-9&10* **WATTPAD LINK**Asma'u Aji Ibrahim https://www.wattpad.com/story/302746450?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=story_info&wp_page=story_details_button&wp_uname=ASMAUAJIIBRAHIM&wp_originator=mpzyPESu8LQOti9aB44TSAWdBLMfYyHXI2bTd%2F4xBGBoopEqZJVmZEtpYTjP3JfXV6X2Fj2EaDLHFWpku7oEsQX5xGWGb330DhtPLZnKCqh%2FAM7%2FAqJMgKjgMLG%2FeIY9 **Short Story** *_Bismillah Rahman Rahim_* _Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._ **Alhmdllhi Ala kulli Hamid** *Wacece MIMA da Zaif* Abbeiy tunÉ—a Abokin sa yace ya bawa Zaif Æ´ar sa ya aura ya kasa FaÉ—awa koda Ammeiy ce haka har ya mance da zancan Zahra ta gama Makarantar inÉ—a Abbeiy yace zata fara yin aiki a Hospital É—in sa tun daga wannan ranar Zahra taÆ™e cewa ita batason aikin sai wasan CRICKET Tun a wannan lokacin Abbeiy ya haÉ—a ta da Zaif inÉ—a ya hana ta fita ko ina daga gida sai gida, tunÉ—a Zaif ya kafa wa Zahra wannan dokan taÆ™e kara tsarar sa har cikin ranta HaÉ—a baki sukayi ita da kawarta da suÆ™e wasan CRICKET tare Kan idan tana wucewa zuwa wajan wasa sai ta biyo mata su ringa tafiya tare, Zahra sanarwa Mary tayi nan Mary ma ba'abarta a baya ba taji daÉ—in Haka Kullum haka Zahra taÆ™e fita da asuba sai ta dawo dai dain kafin kowa na gidan su farka Zaif tunÉ—a ya tafi wani aiki a London ya kai wani mara majinyace bai kara zuwa ba sanda yayi shekara É—aya *Cigaban labari* Fitowa tayi daga wanka É—aure da Towel, gaban Mirror taje Duban ta takai kan Mima wacce taÆ™e kwance tana Game na CRICKET a wayan Mary Girgiza kai Mary tayi tace"Wato dai Uncle Yana gari ma baza ki daina yin wasan nan bako Mima?" "Idan naki fa?" Ta bata amsa tana yin Game É—in ta "Sai na faÉ—a masa cewa kina fita da asuba kije sai ki dawo gidan kafin kowa ya tashi" A jiye wayan hannun ta Mima tayi tana kallon Mary tace"to bismillah malama jeki fada masa" TaÉ“e baki Mary tayi tana nufar wajan Wardrobe tace"Nidai babu ruwa matsifaffiya kawai" Murguda masa baki Mima tayi kafin tayi cilli da wayan Mary tana tashi Kallonta Mary tayi tace"dan bakida shi shiyasa kike jin haushin nawa?" Ran Mima ne ya É“ace ta nufi hanyar fita Murmushi Mary tayi tana kallon Mima tace"Madam yau fa zakiyi bako Yakamata ki shirya sab kafin yazo angon naki" Mima manna mata tayi ta fice tana tunanin abinÉ—a zatayi wa Mary ta huta Bata tsaya ko inaba sai Side É—insa tana zuwa ta tura kofar falon nasa Da Sallama a bakin ta, ta shiga Kallon falon ta tsaya yi ganin ko ina sab yaÆ™e a gyare ga kamshi yana tashi TaÉ“e baki tayi tana nufar Bedroom É—in sa Tana zuwa ta buÉ—e kofar nan ma baya nan, jin karar ruwa da tayi a Bathroom yasa ta faÉ—in "hmm wanka kamar kifi" Duban ta takai wajan da Wayoyin sa yaÆ™e da Laptop É—in sa, Murmushi tayi ta nufi inÉ—a wayan yaÆ™e tana zuwa ta É—auki wayan nasa kafin ta haura saman bed tayi rub da ciki ta daga kafafunta ta fara latsa wayan "Mtshwwwww ko Game bakada ita bara na saukar ma"ta faÉ—i hakan tana shiga play store nan ta saukar da Game É—in CRICKET Zaif Yana fitowa daga Toilet idon sa ya sauka kan ta, waro ido yayi yana kallon ta, gani yayi game ma taÆ™e yi amma baisan wacce game taÆ™e bugawa ba ÆŠauke idanun sa yayi daga kallonta ya nufi gaban Mirror Mai masu kamshi ya shafa sai kuma ya feshe jikinsa da turare masu kamshi Mima kallonsa tayi tace"Laaa Hero zaje ganin amarya kenan?" Sai kuma tayi dariya tana tashi Kana ta nufi inÉ—a yaÆ™e daga tsaye a gaban Mirror yana taje kansa "Ummm Herooo" tayi Maganan ne a shagwabe tana turo baki Banza yayi da ita yaci gaba da gyara suman Æ™ansa Jin yayi shiru yasa ta kamo hannun sa da yaÆ™e gyara gashin kansa Kallonta yayi yace"Leave" ShagwaÉ“ar da fuska tayi tace"Umm Umm naki" Zaro Ido yayi cikin faÉ—a yace"What!!!?" Ta tsorata sosai hakan yasa ta fashe da kuka mai sauki, janta yayi ta faÉ—a kirjinsa, rungume ta yayi yana bubbuga bayan ta Lamo tayi a jikinsa tana shaÆ™ar daddadin turaren sa masu sanya zuciyan Mutum yaji sanyi Bakinsa yakai kunnen ta yace"Wato har kinsan daÉ—in jikin na miji ko?" Dagowa tayi ta kallesa taga kamar bashi yayi Maganan ba ya wani zoge Cire ta yayi a jikinsa yana kallon ta yace"What?" Tana turo baki tace"Ka zauna na gyara maka tsuman kanka" "Am I ur made?" Ya faÉ—a yana Mata wani irrin kallo Tsoro taji amma a haka ta daÆ™e tace"gyara maka tsuman kanka Zanyi" Badan yaso ba ya zauna dan yasan yanzu idan yaki zata sa masa kuka shikuma abinÉ—a yafi tsana kenan kukan mace Tana Dariya ta É—auki man gashi ta shafa masa kafin ta dauki Kum ta fara taje masa cikin kankanin lokaci ta gama gyara masa tana Murmushi cikin jin daÉ—i tace"Hero juya kaga Mirror" Lumsassun idanun sa ya ware su akanta yana kallon ta, kafin ya juya ya fuskanci mirror É—in waro ido yayi yana kallon kansa harga Allah ta iya gyaran gashin kuma yayi matuÆ™ar yi masa kyau Murmushi ne ya kubuce masa yana kara kallon kannasa daga cikin mirror Mima na ganin haka ta kwantar da kanta kan Kafadar sa ta sanya hannayen ta, ta zagi kirjinsa tana Murmushi cikin sanyi Murya tace"You so Handsome Hero " Zaif lumshe idon sa yayi yana jin yadda tsigar jikinsa na washi, yadda tayi Maganan ba karamin kasala ta sanya shiba, Ganin ko magana yaki ne yasa ta fara shafan kirjinsa tana hura masa iskar bakinta cikin kunnen sa cikin Cool Voice É—in ta tace"Herooo say Something naaahh" Haba Yaya lafiyar kura taÆ™e balle antabo ta, aiko Zaif bai san lokacin da ta sanya hannu ya É—auke ta cak sai kan....... More Comment More Typing Share Fisabidillah 🤲 👩â€ðŸ”? *Dr. ZAHRA* 👩â€ðŸ”? _*Funny, love story*_ *By Asmeety Ce* *ELEGANT ONLINE WRITER'S* *Free Book* *Page-11&12* **WATTPAD LINK**Asma'u Aji Ibrahim https://www.wattpad.com/story/302746450?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=story_info&wp_page=story_details_button&wp_uname=ASMAUAJIIBRAHIM&wp_originator=mpzyPESu8LQOti9aB44TSAWdBLMfYyHXI2bTd%2F4xBGBoopEqZJVmZEtpYTjP3JfXV6X2Fj2EaDLHFWpku7oEsQX5xGWGb330DhtPLZnKCqh%2FAM7%2FAqJMgKjgMLG%2FeIY9 **Short Story** *_Bismillah Rahman Rahim_* _Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._ **Alhmdllhi Ala kulli Hamid** Dagota yayi cak sai kan cinyar sa Mima tsoro ne ya Kamata runtse idon ta tayi tana fadin"wayyo Hero Sorry Please" Kallon fuskarta yaÆ™e Can kuma sai ya saki Murmushi ya dire ta É—aga jikinsa ya miÆ™e ya nufi wajan Wardrobe Yana zuwa ya buÉ—e ya cire da kayan sa ya nufi Bathroom Mima ta kallonsa har ya shige ciki, ajiyar zuciya ta sauÆ™e kafin ta zaune bakin bed tana jiran fitowar sa BuÉ—e War kofa da taji ne yasa ta É—agowa tana kallon fitowar sa "Woww Hero u look so nicely" ta faÉ—a tana tashi Zaif kauÉ—a Æ™ansa yayi baice komai ba sai ma Mamaki da yaÆ™e yadda Mima ta raina sa gata sai shegen tsoro da saurin yin kuka, shi kuma bayason abinÉ—a zai sata kuka sam Kamo hannun sa tayi suka nufi wajan Wardrobe Tana Murmushi tace"Hero Site" Shi dai Zaif kallonta kawai yaÆ™e yana Son yaga gudun ruwan ta Zama yayi bakin bed É—in Mima wajan takalman sa taje ta É—auko masa takalmin sa Mai kyau baki takalmin mai yatsa ne Tana kawowa ta sungunna a gabansa ta sanya masa shi kafin ta ciro dankwalin kanta ta goge masa shi tas É—uk da ba wani kura gare sa ba Tashi tayi ta buÉ—e Wardrobe ta ciro masa da hulan sa Zanna bukar ta ajiye a gyafen sa tace"Hero Up" Zaif kamar sololo haka ya tashi tsaye yana kallonta Hannu tasa ta rufe masa da butul din wuyan rigan sannan ta kamo hannun sa ta sanya masa linke É—in hannun rigan É—uka biyu kafin ta É—auki hulan ta fara Æ™oÆ™arin sanya masa shi amma ta Æ™asa saboda ya fita sayi Turo baki tayi tace"Uhmmm Hero" Murmushin da bai shirya ba ta kuÉ“uce masa girgiza kai yayi ya jayo stool É—in gaban Mirror kafin ya kalleta amma baice komai ba Mima na ganin haka ta haura kan stool É—in ta tsaya kafin ta sanya masa hulan tana shafa gyafen kyakkyawan sajan sa da taÆ™e kwance lub lub da shi Kuri tayi wa wajan tana kallon sa ita Sometime Mamaki ma taÆ™e irrin kyau na Zaif kamar mace ga nuna Izza da kamala Da gowa yayi yana kallon ta Sundau lokaci suna kurawa junan su ido kafin a hankali ta motsa bakin ta tace"Hero" "Uhmm" yace yana kurawa É—an karamin bakinta ido ganin yadda ta jikasu da silver É—in ta tana motsa su a Hankali Tana shafa sajan sa tace"Inason na fita" "Kije ina" ya jefa mata tambaya yana kallonta Ƙasa tayi da kanta cikin sanyin Murya tace"Sarlun wanke kaina " Kallon kan nata yayi da yaÆ™e É—aure da dankwali yace"let me see" Hannu tasa ta zame É—an kwalin Kurawa gashin kannata ido yayi ganin baki kir sai yalki yaÆ™e gonin burgewa, hannu yasa ya zame ribon É—in nan tulin gashin nata suka bar bazu har gadon bayan ta Lumshe idonsa yayi sanadiyar jin kamshin gashin ta daya bugi hancinsa Bai san sanda ya tura hannun sa cikin suman kanta ba yasa shafawa tare kuma yana murzawa Mima lumshe idonta tayi tana jin yadda sigan jikinta na tashi wani irrin irrrr haka taÆ™e ji gashi É—uk ya birgita Mata da gashin tanka sai murza su yaÆ™e Zaif idanun sa a lumshe suÆ™e, wani irin daÉ—in shafa gashin nata yaÆ™e ga uwa uba kamshi da laushi, ganin hakan kamar baya yin yadda yaÆ™e so yasa shi É—agata ya zauna da ita bakin bed yaci gaba da shi shina gashin yana shafawa Mima ganin Zaif yana Son yaja mata ruwa yasa ta kamkame shi tana cusa Æ™anta kirjinsa cikin shagwaÉ“a tace"Uhmm Uhmm Herooo!!" Yana shin shina wuyan ta yace"Uhmmm?" "Kadai na Banso" Cikin yana yinda ya tsinci kansa ya buÉ—e rikitattun idanun sa ya zubasu kan kyakkyawar fuskarta Dagowa tayi suna haÉ—a ido huÉ—u da cikin tsoro ta MiÆ™e ta sauko kasa tana kallon sa tace"Hero Maye yasamu Idanun ka sunyi jazir" Zaif cikin jin kunya ya miÆ™e tsaye yana gyara ringan sa yace"yaushe nafara wasa" Turo baki tayi gaba tana kunkuni Æ™asa Æ™asa Hannu yasa ya murÉ—e mata baki Cikin jin zafin abinÉ—a Zaif yayi mata yasa ta fashewa da kuka tana riko hannun sa SanÉ—a yaga taji zafi sosai ya saki bakin nata yana kallon ta yace"The Next if you try again zaifi haka abinÉ—a zan miki" Yana gama faÉ—in haka ya É—auki Wayoyin sa ya fice Bin bayan sa tayi tana hararar sa ta fice itama A falo suka sami Abbeiy tare da Ammeiy kallon su Abbeiy yayi yace"Son ya naga wannan tana kumbure kumbure fa kodai kayi mata laifi ne?" Kallon Mima yayi ya dalla mata harara kafin yace"No Abbeiy rashin kunya tayi" Mima tana Kwantar da kanta kafadan Ammeiy tace"Abbeiy Wllhy babu abinÉ—a nai masa ya murÉ—e min baki" "A a Daughter akwai dai abinÉ—a kikayi" cewar Ammeiy tana shafa sumar Æ™anta Mima na turo baki tana kallon sa tace"Ammeiy kigafa Ni nai masa wannan adon fa amma ko godiya bayin ba É—an naga idanun sa sun sauya zuwa ja na tambaye sa shine ya murÉ—an baki" Abbeiy kallon Zaif yayi amma kuma yaga idanun sa fari tas, Kallonsa yakai kan Mima gani yayi yadda gashin kanta a warwase yasa Abbeiy faÉ—uwar gaba Cikin zuciyan sa yana tunanin karÉ—e ciwon sane ya tashi, dan yasan Zaif yana É—auke da matsanancin sha'awa wani sa'in har sumewa yaÆ™e idan ya tashi masa "Amm Son Yakamata katashi ka tafi kaga mahaifin wannan Yarinyar ya kira wai ta shirya kai suÆ™e jira" Badan yaso ba ya tashi yayi musu Sallama ya fice Abbeiy kallon Mima yayi yace"Jeki Bedroom ki shirya bakon ki zaizo nan da mintuna kaÉ—an Daughter" Tana turo Baki tayi hanyar Bedroom É—in su Abbeiy kallon Ammeiy yayi yace"Ki kula da yaran nan Bilkisu dan na lura akwai abinÉ—a ya shiga tsakanin su Yanzu Be careful" "Nima abinÉ—a na lura kenan amma insha Allahu zan kula, amma Abbeiy Zaif Meyasa kuka É—age sai Son ya auri Wannan Yarinyar Ni dai gaskiya banso a haÉ—a wata da Mima a zaman abokiyar zama ba" Numfashi Abbeiy yaja kala yace"nima ba san hakan nayi ba amma babu yadda na iyane shiyasa" Zaif yana fita babu inÉ—a ya tsaya sai gidan su Abokin Abbeiy yana zuwa mai gadi ya buÉ—e masa Get, bayan yayi Parking ya Kwantar da kanta bisa kan stalin Motan yana tunanin ta inÉ—a zai fara Magana da wacce baima san ko wacece ita ba, baisan wata kalan Yarinya ce ba fara or baka bai sani ba , ko irin matar da yaÆ™e so ko akatsin haka bai sani ba shidai harga Allah bayajin zai iya zama da wata Æ´a mace wadda bayaso a matsayin mata ba Ya É—auki sama da 30mint yana É—aure wa da warware wa amma babu mafita haka ya zura kafafunsa ya fito daga cikin motan Tana tsaye daga baÆ™in Window tana kallon sa wasu zafafan Hawaye ne suka zubo mata daga cikin idanun ta, hannu tasa ta goge kafin ya juya cikin É—akin Zaro ido wacce taÆ™e zaunen tayi tace"Har yanzu kukan bai kare ba Hafsat" Wacce aka kira da Hafsat zama tayi kan kujera tana kallon ta tace"Dole nayi kuka Maimuna É—uk gatan da Abbu yaÆ™e nunan ya kasa cikamin burina na auren wadda naÆ™e so" Maimuna tashi tayi ta É—afe kafadar ta kafin cikin rarrashi tace"kiyi hakuri komai mai wuce wane kuma Abbu bazai zaba miki Abinda zai cutar daÆ™e ba kinji?" Girgiza kai ta shiga yi tana kallon Maimuna cikin kuka tace"Auran Maison ka shine farin cikin ka bakiga HUSSAIN DA HUSNA bane sunso junan su tun HUSNA batasan kanta ba a lokacin da HUSSAIN ya fara sanin HUSNA wani irrin daÉ—i ne baiji ba, a lokacin da HUSNA ta É“ace wani irrin haline HUSSAIN bai shigeta ba É—uk dan suna Son junan sune amma idan na auri wadda banaso shima baya sona taya zamu faranta wa junan mu rai har muyi zaman daÉ—i tare Tell Me Maimuna?" Tausayin Kawar tata ne yaka ta hakan yasa ta rungume ta tana rarrashin ta Wata dattijowar mata ne ta shigo É—akin ta kallesu kafin tace"ai sai ku fito bakon naku ya karitso" tana gama faÉ—in haka ta fice Maimuna kallon Hafsat tayi tace"Calm down please Besty kinji " GyaÉ—a Mata kai tayi kafin ta tashi ta yafa gyalle suka fice daga dakin A falon baÆ™i suka same shi yana zaune yana latsar waya Da Sallama suka shigo , ciki ciki Zaif ya amsa musu amma bai É—aga kansa daga kan wayan ba Zama sukayi kafin Maimuna ta gaida shi ya amsa ciki ciki kamar baiso Shiru sukayi falon babu abinda kaÆ™e ji sai karar Ac da Tv plasma daÆ™e falon Jin shirun yayi yawa yasa Maimuna faÉ—in Bara na baku waje Masoya" tashi tayi ta fice Nan ma shiru babu wadda yace kala cikin su Hafsat kan a katsa tana wasa da zoben hannun ta ÆŠagowa yayi ya kalleta kafin ya taÉ“e baki yaci gaba da latsa wayan After 30mint Ya É—ago ya saÆ™e kallonta a karo na biyu yaga Yarinyar ba laifi amma kuma É“aka ce kyakkyawa ce sai kuma yaga batakai Mima kyau ba kuma Mima tafi ta haske sosai Æ™are mata kallo yayi sosai sai yanzu yaga ashe zata girmi Mima sosai , Numfashi yaja kana cikin Cool Voice É—insa yace"Baki buÆ™atar komai zan tafi?" ÆŠagowa Hafsat tayi tana kallon sa sai kuma taga yana latsa wayan sa kamar bashi ne yayi Maganan ba Cikin sanyin Murya tace"Inada" "Uhmm!!" Yace Tashi tayi ta nufi inÉ—a yaÆ™e zaune tana zuwa ta É—uka har kasa ta haÉ—e hannayen ta biyu cikin kuka tace"dan Allah ina rokan ka kaji tausayi na, na Æ´ar mace wacce baza ta iya rayuwa da wanda bataso kuma bata kaunar zama dashi a matsayin Miji ba dan Allah ka FaÉ—awa Abbu na baka sona Wllhy inada wadda naÆ™e so naÆ™e kauna Please nasan Kanada Ƙanne kuma nasan bakason abinÉ—a zai cutar dasu Please ka É—auke Ni kamar Æ™anwar ka kayi min Alfarmar hakan Wllhy mutuwa zanyi idan ban auri Safwan ba" sai kuma ta fashe da kuka tana girgiza masa kai TunÉ—a tafara magana Zaif bai É—ago kai ba amma idanun sa a lumshe suÆ™e shi a rayuwarsa bayason jin kukan mace cikin ransa faÉ—i yaÆ™e"She's Cry like Zahra" Jin kukan nata bana karewa ba yasa shi dagowa ya kalleta cikin rarrashi yace"Stop Cry is okay" Shiru tayi tana shashsheka Numfashi yaja kana yace"What shall we do, I mean what a solution Now?" Tana goge hawayen ta tace"Safwan is ur friend right?" "Ummm"yace yana kallon ta "So dan Allah kataima kemu Please" Shiru yayi kafin ya miÆ™e tsaye yana kallonta yace"Good By" yana faÉ—in haka ya fice daga Falon Fashewa da kuka Hafsat tayi tana fadin"shikenan aure na zayyi " "Wow irrin kyau haka gaskiya da gani wannan zaisha soyayya sis" Murmushi Mima tayi tana kallon Mary tace"gaskiya soyayya wanda har abada bazai manta da itaba yau zaiji ta" Waro ido Mary tayi tace"Wllhy Mima nasan halinki banÉ—a mugunta dan babu shakka abinÉ—a zakiyi kenan" "Kinsan zan aikata hakan ne kuma kike yin wasu Maganganun" "Mima zakiyi kenan fa kika ce?" Cewar Mary tana kallon Mima wacce taÆ™e shirin fita tayi ado ta sanya abaya Ash color da duwatsu fari ta kalli Mary tace"If Course" sannan ta fice daga dakin Mary girgiza kai tayi A Compound É—in gidan ta same shi yana zaune gaban sa ruwan gora ne ajiye sai glass Cup Yana latsan wayan daÆ™e hannun sa Da Sallama ta karitso wajan sa ÆŠagowa yayi yana sakar Mata Murmushi yace"wslm ykk ygd" Murmushin Æ™eta tayi tace"All is fine" Zama tayi kan kujera tana kallon sa "My name is Abdullah Adam Dambu" Mima da takai ruwa bakinta batasan lokacin da ruwan ya kware taba ta fashe da Dariya harda riÆ™e ciki tana nuna sa da yatsa tace"Sunan Dambu hahahaha" ta Kuma fashewa da dariya Kallonta ya tsaya yi yana Mamaki irrin dariyar da taÆ™e, shiba wannan Bama kyawun tane ya ruÉ—a shi Ga Dimples É—in ta gyafe duka biyu sun lotse Hannu yakai da niyyar tabawa yaji karar shigowar Motan Zaif cikin gidan Mima dariya taÆ™e tsosai Abdullah Kallon ta yaÆ™e harda tagumi Zaif tun da Mai gadi ya buÉ—e Mata Get idanun sa suka sauka kan su Zaro ido yayi yana kallon yadda Abdullah ya zubawa Mima ido yana kallonta Kallonsa yakai kan Mima da taÆ™e dariya Wani irrin yau mai É—aci ya Hadiye cikin jin haushi ko Parking bai gama yiba ya kashe motan ya fito ya nufi inÉ—a suÆ™e zaunen Mima idanun ta ne suka sauka kan fuskan sa da tayi jazir ga idanun sa da sun canza kala zuwa ja A tsorace ta miÆ™e tsaye tana faÉ—in"innadillahi wa'inna ilaihi raju'un nashiga uku Ni Zahr.....bata karisa ba yayi mata wani irin damÆ™e taÆ™e ta....... More Comment More Typing Share Fisabidillah 👩â€ðŸ”? *Dr. ZAHRA* 👩â€ðŸ”? _*Funny, love story*_ *By Asmeety Ce* *ELEGANT ONLINE WRITER'S* *Free Book* *Page-13&14* **WATTPAD LINK**Asma'u Aji Ibrahim https://www.wattpad.com/story/302746450?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=story_info&wp_page=story_details_button&wp_uname=ASMAUAJIIBRAHIM&wp_originator=mpzyPESu8LQOti9aB44TSAWdBLMfYyHXI2bTd%2F4xBGBoopEqZJVmZEtpYTjP3JfXV6X2Fj2EaDLHFWpku7oEsQX5xGWGb330DhtPLZnKCqh%2FAM7%2FAqJMgKjgMLG%2FeIY9 **Short Story** *_Bismillah Rahman Rahim_* _Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._ **Alhmdllhi Ala kulli Hamid** Ta kwalla kara Hannu ya É—aga ya bata tagwayen maruka biyu Sit Mima tayi shiru idanun ta na juyuwa kamar wata mai iska Abdullah da yagane wa Zaif ganin zai kara mata marin yasa shi kama hannun sa yace"Haba Man taya zakana dukan Mace haka karfa ka manta kaifa likita ne kasan illan marin mace a fuska , idan kuma kishi kakeyi to Allah ya baka hakuri niba Saurayin ta bane turoni akayi na kawo mata takardun da zata fara aiki a Hospital É—in Mahaifin kune amma yanzu ga takardun Ni na wuce sai anjima" yana ajiye takardun ya bar wajan Mima da bata gane komai ta kwantar da kanta kan kujerar ta fashe da kuka Cikin jin haushin kansa yabar wajan yana huci, bai tsaya ko ina ba sai Bedroom É—in sa, yana zuwa ya zube kan bed yana lumshe idonsa ji yayi duniyar ma ta ishesa babu abinÉ—a yaÆ™e tunani yaÆ™e damin sa kamar inÉ—a Abdullah yace wai *idan kuma kishi kakeyi* tsaki yaja yana faÉ—in*Kishi hmm* Tashi yayi ya faÉ—a Toilet DaÆ™er ta miÆ™e ta nufi ciki tana zuwa Direct bedroom ta haura Turo kofar tayi a hankali ta shige ciki tana riÆ™e da kanta daÆ™e mata ciwo ga kumatun ta daÆ™e mata zogi Mary daÆ™e Kwance dagowa tayi tana kallon Mima, da sauri ta tashi zaune tana zaro ido tace"Sis Mai yasamiki haka?" Shiru Mima tayi ta shige Toilet tana shiga ta zube a kasan tails É—in bayin ta fashe da kuka mai tsuma rai Mary É—uk ta rikece tana buga kofar Toilet É—in amma Mima ta rufe da key Fita tayi ta nufi Bedroom É—in Ammeiy tana zuwa zata buÉ—e kofar ta tuna Ammeiy bata nan aje dubiya a Hospital Sashin Zaif ta nufa tana zuwa ta shige ciki baya nan a falo hakan yasa ta nufi Bedroom É—in sa tana zuwa kuwa tayi Sa'a harya fito daga wanka ya sauya kayan jikinsa yana zaune bakin bed Yana waya Tana shiga cikin ruÉ—ewa tace"Uncle Mima" sai kuma tayi shiru ganin yadda yayi mata wani irin kallo yasa ta yin shiru tana Hawaye Da hannu yayi mata nuni da ta fice masa daga dakin Sum sum ta fice tana share hawayen ta Tana zuwa Bedroom ta sami Mima har ta fito daga wanka tana zaune kan stool tana kuka Zuwa tayi gaban ta kafin a hankali ta É—afe kafadar ta ƘuÆ™a sosai Mima taÆ™e harda shashsheka tana girgiza kanta cikin kuka tace"Yaki kulaki ko? Nasani ai bazai kulaki ba yasan maye yayi" "Shittt is okay sis kinji aiki yaÆ™e shiyasa amma zaizo ai" cewar Mary tana zama bakin bed tana kallon Mima Murmushin baÆ™in ciki Mima tayi tana kallon Mary tace"TunÉ—a na taso Abbeiy, Ammeiy basu taÉ“a ko da nuna Ni da yatsa ba balle suyi yunkurin marina ko duka amma shi Hero kullum kamar jaka haka ya É—auke Ni ya É—aÆ™e Ni ya sani punishment babu abinÉ—a bayayi min É—uk da hakan saboda shiÉ—in yaya nane bana kulasa amma yau ya É—aga hannu ya mareni haka? Maye nayi masa Mary? Maye na raga Masa da yaÆ™e nunan wannan tsana haka? Wllhy Mary na tsani Hero bana Son ganin sa na tsane saaaa" taja Maganan tana kara sautin kukan nata Wani tari ne tazo mata mai Æ™arfi har tana riÆ™e setting zuciyarta Da sauri Mary ta miÆ™e ta É—auko mata ruwa ta bata Kin sha tayi tana tura hannun ta kafin ta miÆ™e ta shige Toilet taci gaba da yin tarin tana hawaye Mary kuka taÆ™e tana tausaya wa Æ´ar uwar ta Wanke fuskar ta tayi ta fito tana shashsheka Wajan Wardrobe ta nufa tana zuwa ta buÉ—e ta É—auko doguwar riga mara nauyi tasa kafin ta haura kan bed ta Kwanta Mary kallonta taÆ™e har ta Kwanta Muryar ta taji tana faÉ—in"Sis Mary Anya su Ammeiy da Abbeiy ne suka haifan?" Da sauri Mary tace"Why kiÆ™e faÉ—in irrin wannan Maganan? Sune suka haife mu É—ukan mu Uku" Murmushi tayi bata kara ce komai ba har Bacci ya É—auke ta Yana gama yin wayan bayan ya kashe kiran ya miÆ™e ya fice daga É—akin a babban falon gidan ya zauna yana tunanin Maganan Hafsat Tashi yayi ya fice , Parking space ya nufa yana zuwa ya faÉ—a cikin Motan sa nan ya fice daga gidan da gudu Bai tsaya ko inaba sai gidan su Safwan, bayan yayi Parking ya fito dai dai kuma shima Safwan É—in ya fito yana Æ™oÆ™arin shiga cikin Mota ya hango Motan Zaif yayi Parking Kallon sa Zaif yayi kafin ya isa inÉ—a yaÆ™e Hannu suka haÉ—a suka gaisa kafin Zaif yace"U have a Time? Zamuyi mgn" Murmushi Safwan yayi yace"Ok mu shiga ko" Shiga ciki sukayi a falon Side É—insa suka zauna bayan ya kawo masu abin sha ya zauna yana kallon Zaif yace"ina sauraron ka Dr." Numfashi Zaif yaja kana ya bawa Safwan É—uk abinÉ—a yaÆ™e faruwa harda yaje wajan Hafsat ya faÉ—a masa kuma ya kara da cewa shi ba Son ta yaÆ™e ba itama haka Numfashi Safwan yaja kana yace"Alhmdllhi gaskiya nida kaina bansan abinÉ—a zanyi ba TunÉ—a naji labarin wai kai za a aurawa Hafsat na hakura amma yanzu kuma tunÉ—a kace Kaima ba son ta kaÆ™e ba yanzu maye abinyi Ni kuma inason abina" Shiru Zaif yayi yana lumshe idonsa yana jin yadda zuciyarsa kya bugawa hannu yasa yana shafa zuciyan nasa cikin Cool Voice É—insa yace"Just go and tell for her parents you married her that is the only solution" Waro ido Safwan yayi kana yace"Like how kana nufin Ni kadai a a no sai dai mutafi tare da kai da ita kaga daga nan zamu samu daman fada musu komai" "Ok"yace kafin ya miÆ™e tsaye yana miÆ™a masa hannu suka fito a tare akan gobe zasu ya kira ita Hafsat É—in ya sanar mata cewan Zaif Karfe 3pm ya dawo gidan bayan yayi Parking ya fito yana É—afe kirjinsa da taÆ™e ta bugawa Da Sallama ya shigo falon Ammeiy ce zaune tana shafa kan Mima daÆ™e Kwance kan cinyar ta tana fidda numfashi daÆ™er da jikinta É—uk yaÉ—au zafi sai Mary da taÆ™e kusa da Ammeiy tana kallon Tv Zama yayi kan kujera yana gaida Ammeiy Kin karban gaisuwan tayi tana kallon sa cikin fushi tace"Ina ka ajiye wayan ka inata kiranka kaki dagawa" Sunkuyar da kai yayi yace"Ammeiy wayan na barshi a nan gida kafin na fita" "Yayi maka kyau" tace tana kai kallon ta kan Tv plasma daÆ™e falon "Ammeiy lafiya ko?" Tana hararan sa tace"karda kace min bakasan cewa Mima ba lafiya?" Idonsa yakai kan kyakkyawar fuskarta wacce take kumbure gyafe duka biyu inÉ—a ya mare ta gashi yayi jazir yatsun sa sun fito raÉ—a raÉ—a Zuciyan sa ne yabada sauti rass "Kai naÆ™e tambaya fa Son" Yana tsosa kyaya yace"a a Ammeiy amm ban sani bafa" Mary kallonsa tayi Harara ya dalla mata kafin ta É—auke kai "Alright gashi yanzu dai tana zazzaÉ“i kayi Medicine É—in ta daman dana jika shiru ne yasa na kirawo Abbeiy É—in ku amma bai dawo ba TunÉ—a kariga sa zuwa sai kayi mata injection" "Ok"yace kafin ya miÆ™e ya nufi Side É—insa Ammeiy tayar da Mima tayi daga nannauyin baccin wahalan da ya É—auke ta tace"Daughter jeki Son yayi Miki injection" Bata Musa ba ta Tashi ta nufi Side É—insa Tana zuwa baya nan a falon hakan yasa ta shige Bedroom É—in sa Tana zuwa ta sami shi zaune yana haÉ—a injection Bata ce Komai ba ta zauna kan stool tana sunkuyar da kai Æ™asa Bayan ya gama haÉ—a wa ya kalleta kafin yace"Come" Tashi tayi tsaye ta É—an daga hannun rigar ta sama kafin ta duga gabansa ta miÆ™a masa hannun Kallonta yayi yaga ta runtse Idanun ta tana sunkuyar da kanta A hankali ya tsoka mata allurar "Ashhhhhhh!!! Heroooo!!! Zafiii" Tace tana riÆ™e hannun sa Bayan ya cire allurar ya kamo hannun nata yajata zuwa jikinsa ya rungume ta sam a tare suka sauke nannauyin zajiyan zuciya Mima lamo tayi a jikinsa, can kuma ta fashe da kuka tana girgiza masa kai cikin shashshekar kuka tace"Suwaye ne iyaye na?" Da sauri Zaif ya É—ago yana kallon ta Hannu tasa ta Share hawayen ta cikin Æ™asa da Murya tace"Baka sona Ka tsaneni É—uk kiyayyar da kaÆ™e nunan Why not baka nunawa Maryam ai itama daga muÆ™e kodai nice daman a cikin ku?" Runtse Idanun sa yayi yana jin kansa na masa barazanar tarwatse wa idanun sa yayi ja Ganin haka yasa ta ficewa daga dakin tana kuka Æ™asa Æ™asa Tana fita babu kowa a falon zama tayi kan kujera tana shi gaba dayin Kukar ta Tashi yayi ya fito falon nan a riske ta Zauna tana shashshekar kuka tana girgiza kai ga yadda idanun ta sun kumbura saboda kuka da tasha gashi fuskarta sunyi jazir Wajan ta ya nufa yana zuwa ya zauna gyafen ta kafin ya sanya hannu yaja ta zuwa jikinsa yana share mata hawayen cikin rarrashi yace"Stop Cry Ok" Sautin kukan nata ta kara tana faÉ—in"bakai bane" "Ni kuma?" GyaÉ—a masa kai tayi "Maye nayi Ni kuma?" Hannu tasa tana bugin kirjinsa tana mukan shagwaba Murmushi yayi yace"to ai Æ™ece bakijin magana shiyasa kikaja na mare ki" Kukan ta kara tana bubbuga kafa Kansa yakai dai dain kunnen ta yace"Kina Son Ice Cream?" GyaÉ—a Masa kai tayi "Ok sai kinyi min AlÆ™awarin daga yau bazaki tsaya da wani saurayi ba ko hira kinji?" Mamaki ne Yakamata amma ta daÆ™e ta share tace"To Hero nayi AlÆ™awari" Murmushi yayi ya raÉ—a mata wani abu a kunnen ta Dariya sukayi dukan su kafin kuma ya kara matseta a kirjinsa yana cusa kansa cikin wuyan sa Abbeiy da tunÉ—a zun yaÆ™e tsaye yana musu kallon Mamaki, "lalle yaran nan dole gobe goben nan a É—aura auran su insha Allahu" haka ya faÉ—a yasa gyara murya Cikin sauri Zaif ya zame jikinsa daga na Mima yana tsosa kyaya Abbeiy Murmushi yayi yana kallon Mima yace"Mamata bakida lafiya ohhh sorry" Tashi tayi ta faÉ—a jikin sa tana hawaye tace" Abbeiy da sauki" "Eh na kira Ammeiy ku tace wai kikace mata faÉ—uwa kikayi a Toilet garin yaya kuma?" Zaif da sauri ya É—ago ya kalli Mima sai kuma yaga tana kallon Abbeiy tace"ina wanka sulbi ya É—auke Ni na faÉ—i Abbeiy" Shafa kanta yayi yana kallon Zaif yace"anjima kazo Bedroom É—ina kasame ni" "To Abbeiy"yace yana É—ukar da kai Abbeiy barin falon yayi ya haura Bedroom Kallonta Zaif yayi Yace"Why kikayi masu Æ™arya?" Shiru tayi bata ce Komai ba ta haura Bedroom É—in su Dan ita yanzu haka tana kallonsa tsanan sa na daÉ—a karuwa Zaif tashi yayi ya fice, Parking space ya nufa yana zuwa ya É—auki motan sa yabar gidan Misalin Æ™arfe 8:20pm Yana zuwa Side É—insa ya nufa wanka yayi ya sanya jallabiyan sa fari kafin ya É—auki ledan da ya shigo dashi ya fito falon, zama yayi ya kunna Tv yakai tashar Aljazira Wayan sa ya É—auka ya kira Mary tana dagawa yace"Kice tazo" yana gama faÉ—in haka ya kashe kiran Marya kallon Mima tayi wacce tana sanye da doguwar wandon bacci mara nauyi da ves É—insa tace"Uncle na Call u" Kamar taki sai kuma ta tuna da Ice Cream É—in ta, hijabinta ta É—auka ta sanya kafin ta fice Tana zuwa ta tura kofar falon ta shigo bakinta É—auke da Sallama Amsa mata yayi ciki ciki Zama tayi kan kujerar daÆ™e nisa dashi Yayi kamar bai ganta ba , can kuma sai yace"Come here" ÆŠagowa tayi ta kallesa taga kamar bashi yayi Maganan ba idanun sa na kan Tv Tashi tayi jiki a sanyaye ta zauna gyafen sa Æ™anta a katsa Ledan ya miÆ™a mata baice komai ba KarÉ“a tayi tana Æ™oÆ™arin tashi ya zaunar da ita kana ya É—auki injection É—in da ya haÉ—a ya kamo hannun ta ya tsoka mata allurar "Wayyo Hero!!" Tafada tana kallon sa Idanun ta cike da kwalla ÆŠauke kansa yayi yace"Get out" Tashi tayi tana share hawayen ta ta fice daga Side É—insa Da Sallama ya shigo falon Abbeiy daÆ™e zaune kan kujera yana kallon Tv tashan NTA ya amsa masa Zama yayi kasan Capet kafin yace" Ina yini Abbeiy?" Abbeiy na Murmushi ya amsa masa kafin yace"Kasamu kaje gidan su wannan Yarinyar kuwa?" A hankali yace"Eh Abbeiy naje" "Gud inadai fatan kun dai daitu kun fahimci junan ku?" Shiru Zaif yayi yana wasa da zoben daÆ™e hannun sa Juyowa Abbeiy yayi yana kallon Zaif yace"Dr. Dakai naÆ™e fa kayi shiru" "Abbeiy amm daman " sai kuma yayi shiru Murmushi irrin ta manyan taka Abbeiy yayi kana yace"gobe a Masallacin jumma'a daÆ™e unguwar sarki kane mi abokan ka kona biyar ne kutafi tare za'a É—aura auran ka da ZAHRA....... More Comment More Typing Share Fisabidillah 👩â€ðŸ”? *Dr. ZAHRA* 👩â€ðŸ”? _*Funny, love story*_ *By Asmeety Ce* *ELEGANT ONLINE WRITER'S* *Free Book* *Page-15&16* **WATTPAD LINK**Asma'u Aji Ibrahim https://www.wattpad.com/story/302746450?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=story_info&wp_page=story_details_button&wp_uname=ASMAUAJIIBRAHIM&wp_originator=mpzyPESu8LQOti9aB44TSAWdBLMfYyHXI2bTd%2F4xBGBoopEqZJVmZEtpYTjP3JfXV6X2Fj2EaDLHFWpku7oEsQX5xGWGb330DhtPLZnKCqh%2FAM7%2FAqJMgKjgMLG%2FeIY9 **Short Story** *_Bismillah Rahman Rahim_* _Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._ **Alhmdllhi Ala kulli Hamid** A firgice Zaif ya É—ago yana kallon Abbeiy cikin rawar murya yace"Abbeiy Mima kuma?" Abbeiy yana kallon News yace"je kayi shiri zuwa gobe" Ya jima zaune kafin ya miÆ™e yace"Saida safe Abbeiy" "To Allah yayi maka Albarka" Baice komai ba ya fice da sauri saboda jin yadda kansa yaÆ™e masa barazanar tarwatse ga idanun sa sun soya Zuwa ja A falo yaga Ammeiy zaune nufan wajan ta yayi yana zuwa ya faÉ—a Jikinta yana sauke numfashi Murmushi Ammeiy tayi tana shafa sumar kansa tace"Insha Allahu AbinÉ—a kaÆ™e tunani kan Mima ba haka yaÆ™e ba Dr. Karike Æ´ar mutane amana ka cikawa Mahaifiyar ta da Mahaifinta burin su kaji Allah yayiwa rayuwar ku Albarka?" Bai ce mata komai ba saima sauke numfashi da yaÆ™e yana lumshe idonsa yana kuma sauraron bugun zuciyan sa A hankali Mima ta sauko daga matattakalan benin, sanye taÆ™e da dogon wandon bacci da rigan sa ves Bara nauyi gashin kanta kame take da ribbon Kallon Ammeiy tayi kafin takai duban ta gare shi taÉ“e baki tayi ta wuce Kitchen tana Mamakin sa mutum kamar Yaro karami jariri haka yaringa kwanciya kan Ammeiy É—an shagwaÉ“a A jiye Cup É—in Tea tayi ta fito Gani tayi ya tashi yayi Site É—in sa ÆŠauke kai tayi ta wuce Bedroom É—in su Washe gari misalin Æ™arfe 12:30pm Zaune yaÆ™e kan kujera ya kwantar da kansa idanun sa lumshe suÆ™e Kallonsa Mahmud yayi yace"Dr. Yakamata ka tashi ka shirya fa lokaci na tafiya 1:00pm za'a É—aura auran fa kace" Murmushi Safwan yayi yana kallon Mahmud yace"Angone fa sai yaja aji kafin ya tafi kasan anaso ana kaiwa kasuwa" Dariya sukayi suna kallon Zaif da tuni ya faÉ—a kogin tunani ta inÉ—a zai sa Abbeiy yace an fasa auran nan Khumal kallon Hanif yayi yace"Mutumi na ai shi yayi Sa'a ma har an bashi mace kamar (Baby Husna) Kyakkyawa Wllhy inama mune muka samu hakan " Dariya Hanif yayi yace"Ai É“atawar (Baby Husna)shiya dakatar dayin auran mu kuma da aka samo ta lokacin auran kuma yazo mana cikin sauri da gaggawa sai mukayi kawai" "MuÉ—ai gamu ga Angon Zahra inama HUSSAIN ma zai iya zuwa dako zaiga yadda za'ayi" cewan Mubarak Yana chatting da Saddika matar sa Numfashi Zaif yaja kana ya miÆ™e ya shige Bedroom ya faÉ—a Toilet Dariya suka sa dukan su Bai É—au lokaci ba ya fito sanye da farar shaddan sa tare da babban rigan sa sai hula BUHARI (Maiduguri cap) sai baÆ™in ta kalmin sa masu yatsa Fuskan sa manne taÆ™e da farar glass sai agogon sa Kirar Apple Da kallo suka bisa Murmushi Hanif yayi Yace"harna tuna da MAZHAR da MUHIBBATULLA (Sarauniya Saddika karanta kiji Love story Naira ki 500 ya biya miki buÆ™ata kadda ki bari a baki lbr)" Kallonsa Safwan yayi yace"Maye ya faru da MAZHAR kuma?" "Soyayyar su ta ban tausayi a lokacin da ya samu labarin an sace MUHIBBATULLA har rashin lafiya yayi sai a sannan yaÆ™e sanar da mahaifiyar sa cewa yana Son HIBBA amma tayi masa nisa yanzu" inji Hanif "Wow gaskiya ashe mutumin shima yayi gwagwarmaya mana?" Cewan Safwan yana dariya Mubarak yace"ai É—uk Soyayyar su batakai ta Bro SAIN ba ai" Tsaki Zaif yaja yana nufar anyar fita Tashi sukayi suna dariya suka bi bayan sa A falo Mima ce zaune tana sanya Laptop É—in Mary a charging suka fito Idanun sane ya sauka a kanta tana sanye da atimfa riga da siket ta kama gashin kanta da ribbon ÆŠauke kai yayi ya fice TaÉ“e baki tayi taci gaba da abinda taÆ™e Su Safwan dasu Umar ne suka fito ta gaida su Murmushi Umar yayi yace"Amaryar mu kenan kina lafiya??" Mima da bata fahimci mai yace ba tayi dariya tana kallon Mubarak tace"Yaya Mubarak yasu Auntie Saddy?" Mubarak na Murmushi yace"suna lafiya" Safwan ne yace"muje fa Time na tafiya" Fita sukayi Mima taÉ“e baki tayi tana kallon su har suka fita "Ko ina zasu sunsha kyau haka oho" A can Masallaci kuwa 2:00pm aka É—aura Auren ZAIFUDDEN ABUBAKAR MUSTAPHA da ZAHRA ABUBAKAR MUSTAPHA akan sadaki Dubu dari biyar Zaif tunÉ—a aka É—aura Auren baya cikin hayyacin sa É—uk ya birkice lumshe idonsa yayi yana sauke numfashi Umar kallonsa yayi yace"Haba Dr. Sai kace ba namiji ba aiko bakason ta yakama ta É—an ka cikawa iyayen ta kasota koda kadan ne Please Calm down" Parking sukayi a Parking space daÆ™e gidan Zaif fita yayi daga cikin motan ya nufi cikin gidan Umar jan motan yayi yabar gidan Yana shiga bai tsaya ko inaba sai Bedroom É—in sa, yana zuwa ya faÉ—a Toilet ya sakar wa kansa Shower Bayan ya fito ya shirya cikin kananun kaya ya fito falo ya zauna Tuna ni ya farayi ta ina zai fara rayuwa da wannan Yarinyar da bazata iya É—aukan nauyin sa ba Kira ne ya shiga wayan sa kamar kar ya daga sai kuma yasa hannu ya É—auki wayan ganin Abbeiy ne yasa shi yin Picking"To"naji yace sai kuma ya kashe wayan Tashi yayi ya fice Da Sallama ya shigo falon Abbeiy Bayan ya zauna ya gaida Abbeiy da kuma Ammeiy daÆ™e zaune itama Kallon sa Abbeiy yayi yace"Mustapha" ÆŠagowa Zaif yayi ya kalli Abbeiy dan tunÉ—a yaÆ™e Abbeiy bai taÉ“a kiran sunan sa ba sai yau Cikin girmamawa yace"Na,am Abbeiy" "Alhmdllhi yau an É—aura Auren ka da Mamata Zahra Dan haka inason na sanar maka ciwa Ubangiji yau ya É—aura maka nauyi ya rataya maka rauyi a wuyan ka so sai ka kula da Amanan Allah kaji?" Bai iyayin magana ba sai gyaÉ—a kai da yayi yana kara jaddada wa kansa cewa lallai da gaske ne Mima matar sace , kansa ne ya ji yana masa nauyi Cikin daddadin Muryar ta tashigo da Sallama Abbeiy da Ammeiy ne suka amsa mata Zama tayi gyafen Zaif tana gaishe sa Bai amsa mata ba ya kauda kansa gyafe yayi shi sanar ta ma daÉ—a karuwa yaÆ™e a zuciyan sa Abbeiy ne yayi gyaran wurin yana kallon Mima yace"Mamata nasan baki san abinÉ—a Æ™e faruwa ba shiyasa nace Bara na sanar daÆ™e yau komai" Kallon Ammeiy yayi yace"Zahra muba iyayen ki bane, Ni wan mahaifin kine, nan Abbeiy ya É“ata tarihin su da Kanin sa wato Mahaifin Mima sannan yakara da cewa Mamata yau aka É—aura Auren ku da Yayan ki Zaifudden a matsayin ma aurata" TunÉ—a Abbeiy ya fara magana Mima taÆ™e kallonsa harya kammala zancen batace komai ba Hawayen da suÆ™e maÆ™ale a idanun ta ne suka gaggaro Jikinta rawa ya farayi har haÆ™oran ta suna haÉ—uwa jikake cas cas cas Cikin zafi da kunan rai ta matso gaban Abbeiy tana kamo hannun sa tace"kaine ka haifan dan Allah kadda kasake cewa bakai bane ka haifan kaji Abbeiy na" Juyowa tayi ta kalli Ammeiy sannan ta matso tana kamo kafar Ammeiy tace"Ammeiy kyace Mahaifiya ta kice kyace kika haifan kadda ki bari Abbeiy ya saÆ™e cewa Ni marainiya Ammeiy say Something naaahh" sai kuma ta fashe da kuka tana girgiza kai ta miÆ™e tana laye kamar zata faÉ—i tana kallon Zaif da yana kallonta É—uk tausayin ta ya kamashi tace"Hero bana son Ka Wllhy bana sonka Abbeiy kace ya saÆ™e Ni" Kuka taÆ™e tsosai nan ta zube gaban Abbeiy tana kallon sa tace"Abbeiy kasa ya saÆ™e Ni Wllhy bana Son Yaya Zaif " Zaif wani irrin yau mai É—aci ya Hadiye taÆ™e Idanun sa suka sauya zuwa ja yana jin kalman Bana son sa har cikin ransa bai gama da tunanin hakan ba yaji muryan ta cikin kuka da fitar hayyaci tana faÉ—in"I HATE YOU ZAIFUDDEN ABUBAKAR MUSTAPHA BANA SONKA BANA KAUNAN GANIN KA....... More Comment More Typing Share Fisabidillah 👩â€ðŸ”? *Dr. ZAHRA* 👩â€ðŸ”? _*Funny, love story*_ *By Asmeety Ce* *ELEGANT ONLINE WRITER'S* *Free Book* *Page-17&18* *_Assalamun Alaikum Masoya É—uk Mai buÆ™atar Book É—in SARAUNIYA SADDIKA Document Naira 500 kacal. Gamai buÆ™ata yayi min Magana ta wannan layin or WhatsApp 07089540330_**** **Short Story** *_Bismillah Rahman Rahim_* * _Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._* **Alhmdllhi Ala kulli Hamid** Tana faÉ—in haka ta kara sautin kukan ta Abbeiy hannun ta takama ya zaunar da ita kan cinyarsa cikin rarrashi yace"Stop Cry Daughter zai saÆ™e ki kinji" Shiru tayi tana shashshekar kuka Abbeiy kallon Zaif yayi wadda kawo izuwa yanzu ransa in dubu ne to ya É“ace yace"Son kaine da ikon ta yanzu , muÉ—ai mun cika AlÆ™awari tunÉ—a mun É—aura Auren É—an haka yanzu muna jiran ta bakin ka" Cikin karfi da kunan rai yace"Abbeiy inason Matata"yana gama faÉ—in haka ta miÆ™e ya fice daga Falon yana huci Mima fashewa tayi da kuka tana faÉ—in"Abbeiy Wllhy baya sona kullum dukata yaÆ™e Ammeiy kigaya masa ya saÆ™e ni bazan Zauna dashi ba"tana kallon Ammeiy Tashi Ammeiy tayi ta kamo hannun ta suka fice Ba inÉ—a suka tsaya sai Bedroom É—in Ammeiy tana zuwa ta Kwantar da ita kan bed ta fara rarrashin ta tana bata hakuri a haka har Mima ta samu tayi Bacci Kallonta Ammeiy tayi tace"Ikon Allah Zahra matsifa Allah ya baku Zaman lafiya ya kuma haÉ—a zuciyoyin ku" Bangaren Zaif kuwa, yana fita bai tsaya ko inaba sai Bedroom É—in sa yana zuwa ya tsaya gaban Mirror yana huci idanun sa sun kaÉ—a sunyi jazir Dunkule hannun sa yayi yana kallon kansa a gaban Mirror *I hate you* kalman yaÆ™e yawo a kwakwalwar sa cikin jin haushi ya fara wasi da abinÉ—a Æ™e gaban Mirror yana huci Naushi ya kaiwa glass É—in Mirror nan taÆ™e ta tarwatse Zama yayi bakin bed Yana lumshe Idanun sa jin yadda zuciyarsa kya yi masa zogi da raÉ—adi cikin raunin da zuciyan Æ™ya yi masa yace"Why you Hate Me?" Kwanciya yayi kan bed É—in yana lumshe idonsa Babu jimawa bacci ya kwace sa Bai farka ba sai bayan Sallan La'asar A hankali ya ware Manyan idanun sa da sukai ja saboda bacin rai Tashi yayi ya zauna yana sanya hannunsa ya dafe kansa daÆ™e masa barazanar tarwatse Tashi yayi ya faÉ—a Toilet Kayan jikinsa ya cire ya tsaya kasan Shower, nan ruwan ya fara sauka a kansa runtse Idanun sa yayi yana jin yadda ruwan kya sauka har cikin zuciyan sa yaÆ™e jin sanyin ta na ratsa shi Sadda yaga ruwan ta shige sa sosai ya dafe bangon ya juyawa Shower baya nan ruwan ya shiga dukan bayansa SanÉ—a ya É—auki sama da 30mnt kafin ya kashe Shower ya É—auro Alwala Runtse Idanun sa yayi jin wani irrin raÉ—adi da hannunsa kyayi masa yasa shi kallon hannun nasa nan yaga jini yana bin hannun Bai kula ba ya É—aure Towel ya fito Tsayawa yayi yana bin É—akin da kallo Tunani ya shiga yi can kuma sai ya fara gyara É—akin Bayan ya gyara ya saÆ™e sakarwa Æ™ansa Shower kafin ya fito ya sanya kayan sa ya fito Masjid daÆ™e jikin gidan nasu Ana idar da sallah ya shigo gida bai tsaya ko inaba ya wuce part É—in sa Yana zuwa ya faÉ—a kan kujera yana lumshe idonsa Wayan sa daÆ™e gyafen sa yayi ringing Kamar bazai yi Picking ba sai kuma ya sanya hannu yayi Picking Umar daÆ™e Kwance kan kujera yana Dariya yace"Nazaci sai kagama cin amarcin zaka fara amsan wayan" Tsaki Zaif yaja yana lumshe idonsa Murmushi Umar yayi yace"Amm gobe fa zamu koma ganin Dr. Shiyasa nace Bara na tunatar maka kadda daÉ—in Amarci yasa ka mancewa" Zaif cikin jin haushi ya katse kiran yana cilli da wayan A hankali yafara ware Manyan idanun ta da sukai mata nauyi saboda kukan da tasha Tashi tayi zaune tana runtse Idanun ta kafin ta miÆ™e ta fice daga É—akin Direct bedroom É—in su ta nufa tana zuwa bata sami Mary ba hakan yasa ta shige Toilet Wanka tayi kafin ta fito É—aure da Towel Busar da gashin kanta tayi kafin ya sanya kayan ta ta fito Bata ga kowa a falon ba, jin Motsin mutum a Kitchen yasa ta nufar kitchen É—in tana zuwa taga Mary tsaye tana wanke wanke sai Ammeiy daÆ™e girki Ammeiy na ganin ta, ta sakar Mata Murmushi tace"Daughter kin farka kenan" Kanta a Æ™asa tace"Eh Ammeiy" "To ya jikin naki kike ji yanzu?" Cikin sanyin Murya tace"da sauki Alhmdllhi" Karban girkin tayi Ammeiy ta fice daga Kitchen É—in Mary ce ta kalleta tace"Yaya jikin naki Sis" "Da sauki " ta faÉ—a tana sanya ludayin miya cikin Tukunyar Tuwer Murmushi Mary tayi kafin tace"Congratulation Sis Now ur a married woman" Runtse Idanun ta Mima tayi tana sauke numfashi bata ce mata komai ba taci gaba da yin aikin ta Da Daddare suna zaune a falo Abbeiy da Ammeiy suka sauko , gaishe su suka yi Zama Abbeiy yayi kan kujera daÆ™e saman Mima yana shafa kanta yace"Mamata yaya jikin naki?" Tana wasa da yatsun hannunta tace"Abbeiy da sauki" "Allah ya kara sauki kinji?" "Amen" tace kafin ta kalli Abbeiy cikin rawar murya tace"Abbeiy kaya femin abinÉ—a nayi dazun Wllhy bazan karaba, kuma na yarÉ—a zan zauna da Uncle Hero a matsayin Mijina" Cikin jin daÉ—i Ammeiy ya mikar da ita ta zauna gyafen sa kafin ya kalleta yace"Allah yayi miki Albarka Mamata" Tana hawaye ta kwantar da kanta kan kirjinsa Murmushi Ammeiy tayi tace"Daughter Tashi ki kaiwa yayan ku abincin nasa" Jiki a sanyaye ta miÆ™e ta nufi wajan Daining Table ta É—auki warmers É—in abincin tayo hanyar part É—in sa Zaune yaÆ™e kan kujera yana danna Laptop kana ganin fuskan sa zakasan baya cikin walwala fuskan nan a harÉ—e taÆ™e gam Budewar kofar da yaji ne yasa shi kallon kofar Da Sallama ya shigo Ganin itane yasa shi É—auke Æ™ansa yaci gaba da aikin sa Karitso wa tayi ta ajiye warmer É—in kafin ta zauna kan kujera kanta a Æ™asa tace"Ina yini Hero" Shiru yayi kamar bai jinta yaci gaba da latsa Laptop É—in sa Ganin haka yasa ta sauko wa Æ™asa tayi rarrafe har gaban sa ta É—uka a guiwar ta HaÉ—e hannayen ta tayi tana hawaye murya na rawa tace"Hero!! Kaya femin Dan Allah kayi hakuri bazan saÆ™e furta kalmomi kamar haka ba kayi hakuriiii!!" Sai kuma ta fashe da kuka tana kallon sa Zaif a zahiri aikin sa yaÆ™e kamar bai jinta amma har cikin ransa yaji daÉ—in zuwan da tayi na bashi hakuri Ganin ko a jikinsa yasa ta kara sautin kukan nata tana ihu kamar wadda akayi mata duka Aiko cikin tashin hankali ya ajiye Laptop É—in a gyafe ya dagota zuwa jikinsa yana kallon fuskarta cikin ruÉ—ewa yaÆ™e tambayan ta Cikin shagwaÉ“a tace"Bakai bane kaki sauraro na kayi banza dani" Numfashi yaja yana kallon fuskarta ganin yadda taÆ™e shagwabar kamar wata little baby Kwantar da ita yayi kirjinsa yana bubbuga bayan ta Lamo tayi tana sauke numfashi Sundau lokaci ahaka kafin yakai bakin sa dai dain kunnen ta yace"Why you Hate Me?" Shiru tayi tana sauraron sa Ganin haka yasa shi dagota ta zauna kan cinyar sa Bin fuskarta yayi da kallo yadda yaga har idanun ta ya kumbura ga fuskarta tayi jazir Hannu yasa yana shafa fuskarta cikin sanyin Murya yace"Answer Me" Tana turo baki tace"Bakai bane ta tsaneni kullum kana duka na kana punishment É—ina bakayi wa Mary sai ni Saboda niba uwa daya uba d......." Shiru tayi jin hannun sa kan lips dinta ÆŠago Ido tayi tana kallon sa gani tayi idanun sa a lumshe suÆ™e yana kwantar da kansa bisa kujera Hannu tasa ta kamo hannun sa ta cire daga bakin ta tace"Hero shikenan yanzu Ammeiy ba ita ta haifan ba kenan, shikenan nima marainiya ce kamar Wasu?" Fashewa tayi da kuka Rungume ta yayi yana tashi da ita a jikinsa Bedroom É—in sa ya wuce da ita Yana zuwa ya direta kan bed Shima yabi ta suka kwanta Hannu yasa ya kashe wutan É—akin, nan taÆ™e É—akin ya É—au duhu Mima idanun ta ta rufe su tana sauraron bugun zuciyarta, Idanun ta ta ware da sauri jin hannun sa da tayi yana shafa cikin ta Hannu tasa ta kamo hannun sa cikin sanyin Murya tace"Hero don't" Zaif bai kulata ba saima sauke numfashi da yaÆ™e yana shin shina wuyan ta Cikin dabara ya zame doguwar rigan jikinta ya rage daga ita sai pant da bra Tashi yayi ya cire rigan sa da doguwar wandon sa ya rage daga shi sai Boxer kafin ya faÉ—a kan bed É—in Hannu yasa yaja musu Blanket ya rufe jikinsu Rungume ta yayi, atare suka sauke nannauyin zajiyan zuciya sanadiyar haÉ—e War Skin É—in su waje É—aya Zaif cikin zaucewar hankali yafara shafa jikinta yana fidda numfashi daÆ™er jin hannun sa da yaÆ™e yawo a Smooth skin É—in ta Mima idanun ta a lumshe suÆ™e cikin zuciyarta tana jin yadda sanar sa da yaÆ™e Kara narkuwa hannu tasa tana shafa sumar Æ™anta tana hawaye Zaif jin haka yasa shi fara kissing É—in ko ina na jikinta yana bi da kiss A hankali ya haÉ—e bakinsu waje É—aya nan ya fara bata zafafan Kiss wanda É—uk wata Æ´a mace mai lafiya taji ta cikin wannan yanayi to dole zataji wani abu Cikin fitan hayyaci yaci gaba da yin Kissing É—in ta yana gurnanin daÉ—i Hannu yasa ya É“alle bra É—in ta Cikin fitar hayyaci Mima ta fara ture shi tana hawaye Shiko Zaif bai jinta saima kara yin abin gaban sa da yaÆ™e yi Wani irrin nannauyin zajiyan zuciya suka sauke a tare sanadiyar haÉ—e War kirjin su da sukayi Zaif jin Boob É—in ta da yayi kan kirjinsa yasa shi fidda wani irrin Emotional sound cikin fitan hayyaci ya aza hannayen sa duka biyu yafara sarrafa fu yana fidda wasu irrin Sounds wadda shi kansa baisan ya iya su ba Murza kirjinta ya shiga yi yana gurnanin daÉ—i"yuhmmmmmm haaaaa!!" Haka yaÆ™e ta faÉ—a Mima cikin fitar hayyaci ta fashe da kuka tana sanya hannu tana ture sa amma ko motsi baya yi , bata gama fita a hayyacin ta ba saida taji Zaif ya aza bakinsa kan na shanun ta Wani irrin zillo tayi tana kamo Æ™ansa Cikin rawar jiki Zaif ya fara Shucking Nipple É—in ta yana fitar da numfashi Ihu Mima tasa jin Zaif ya sakar Mata wani irin cizo kan Nipple É—in ta "Wayyo Uncle zafiii!!" Fashewa tayi da kuka Can cikin kunnen sa yaÆ™e jin kukan ta da sauri ya É—ago jikake "Muttttt" fitan Nipple É—in ta daga bakin sa Ido ya kura mata sai kace yana iya kallon fuskarta saboda É—akin da duhu Mirgina gyafe yayi ya kwanta yana lumshe idonsa, hannu yasa ya jayo ta jikinsa ya rungume ta cikin Æ™asa da Murya yace" Sorry Uncle ko?" GyaÉ—a masa kai tayi tana hawaye "Is Ok na daina kinji?" Yace yana lumshe idonsa Itama idon ta ta lumshe nan taÆ™e bacci ya É—auke su Kiran sallan Asuba cikin kunnen sa Tashi yayi yana Addu'a Idanun sane suka sauka kan kyakkyawar fuskarta ido ya kura mata Sosai ya shagala da kallon ta kafin a hankali ya kwantar da kanta kan Pillow shi kuma ya shige Toilet Wanka yayi ya É—auro Alwala ya fito Farar jallabiya yasa kafin ya É—auki casbin sa ya fice zuwa Masjid Bai dayo gidan ba sai 8:30pm Part É—in sa ya shige yana zuwa bai saya ko ina ba sai Toilet Wanka yayi ya fito É—aure da Towel a kugunsa Gaban Mirror ya tsaya shafa mai yayi ya feshe jikinsa da turare kafin ya buÉ—e Wardrobe ya ciro da kayansa riga da wando na jens É—in sa Shiryawa yayi kafin ya haÉ—a kayan sa cikin Trolling É—in sa karami sannan ya nufi hanyar fita Tsayawa yayi ya juna yana kallon Kyakkyawar fuskarta Murmushi yayi ya nufi kan Bed É—in Yana zuwa ya manna mata Kiss a lips dinta kafin a hankali ya furta"Miss You" Tashi yayi ya fice da Trolling Driver Yana ganin sa ya amshi Trolling Zaif mota ya shige nan Driver ya bawa Motan wuta A Hospital É—in sa suka haÉ—u da Umar nan suka wuce Airport Suna zuwa kuwa sukayi sa'a sunan garuruwa aÆ™e kira nan aka kira London suka shiga Babu bata lokaci jirgi ya tashi zuwa sararin samaniya A hankali ta ware Manyan idanun ta Tashi tayi tana fadin"Ashhhhhhh" jin yadda bakin Nipple dinta yake mata zogi Addu'a tayi kafin ya zura kafafunta ta miÆ™e tsaye Kallon jikinta tayi babu komai daga ita sai pant turu Baki tayi gaba Kayan ta ta É—auka ta sanya sannan ta fice daga dakin Babu kowa a falon hakan yasa ta nufar Bedroom É—in su Tana zuwa ta riske Mary Mary na ganin ta, ta kwace da dariya tana kallon Mima cikin dariya tace"kai daga yin aure sai aje ayi abin" Harara Mima ta dalla mata kafin ta shige Toilet Wanka tayi tana kwaÉ“e fuska ta fito Kallonta Mary tayi ganin yadda taÆ™e kwaÉ“e fuska kamar mai yin kuka tace"Sis I you Alright?" Tana zama kan Stool tace"Wllhy Uncle mugune" Zaro Ido Mary tayi cikin jin gulma ta nufi wajan Mima tace"Maye yayi miki karde yayi" Wani kallo Mima ta wasa mata kafin tace"Ni bayyi ba kawai dai ya shamin Brea's É—ina kuma Wllhy zafi taÆ™e yimin wajan" Dariya Mary tayi harÉ—a riÆ™e ciki tace"Yarinya anfara jin ta maza, kuttt ashe haka Uncle yaÆ™e bayida kunya" ....... More Comment More Typing Share Fisabidillah 👩â€ðŸ”? *Dr. ZAHRA* 👩â€ðŸ”? _*Funny, love story*_ *By Asmeety Ce* *ELEGANT ONLINE WRITER'S* *Free Book* *Page-19&20* *_Assalamun Alaikum Masoya É—uk Mai buÆ™atar Book É—in SARAUNIYA SADDIKA Document Naira 500 kacal. Gamai buÆ™ata yayi min Magana ta wannan layin or WhatsApp 07089540330_**** **Short Story** *_Bismillah Rahman Rahim_* _Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._ **Alhmdllhi Ala kulli Hamid** Harara ta dalla mata ta shige Toilet yin wanka Suna zaune kan Daining Ammeiy ce ta É—ago ta kalli Mima taga kwatakwata bata cikin fara'a ba kamar kullum ba Murmushi tayi kafin tace"Mima ya kayi ne?" Turo baki Mima tayi tana kallon Ammeiy cikin ShagwaÉ“a tace"Ammeiy na koshi" Abbeiy ne ya kalli Mima tace"Mamata kunyi Magana da Abdullah?" Tunani ta shiga yi, ita harga Allah ta manta ko waye ne Abbeiy yaÆ™e Magana Muryan Abbeiy taji yana faÉ—in"Ko baizo ba ne?" "Amm Abbeiy yazo" "Yaya kukayi?" Shiru tayi ta rasa amsar da zata bashi kawai tace"Eh nace masa na yarÉ—a" Wani irrin daÉ—i ne Abbeiy yaji, yana kallon Mima yace"to Alhamdulillah ki shirya ranar Monday zaki fara zuwa aiki" Mima da takai Cup É—in Tea a bakin ta batasan sanÉ—a Tea É—in ya kwareta "Subahanallahi sorry Ga ruwa kisha"cewar Ammeiy tana mika Mata gorar ruwa KarÉ“a Mima tayi ta kura ruwan Kallonta Abbeiy yayi yace"Sorry kiringa shan abu a hankali kinji?" GyaÉ—a masa kai tayi Abbeiy yana tashi ya kalli Ammeiy yace"Bara na wuce akwai taron auren É—an Abokina " Ammeiy na Murmushi tace"Allah ya kiyaye" Nan Mary da Mima ma sukai masa sai yazo "Amen"yace sannan ya Kara da cewa"Mamata anjima nasa za'a kawo miki da Laptop É—in ki da Wayoyin ki wadda zakina amfani dasu sai kuma gobe idan Allah yakaimu Abdullah zaizo kutafi dashi Hospital yanuna miki Office da zaki fara aikin Ok?" Cikin Æ™asa da murya tace"To Abbeiy" Fita Abbeiy yayi Ammeiy tana fashi tace"ku gama cikin abinci kuzo na aike ku gidan Hajiya Mame" "To"cewar Mary É—an ita Mima kam Æ™asa yin Magana tayi Bayan Ammeiy tabar wajan Mima ma ta tashi ta shige Bedroom A Kwance Mary ta sami Mima tana kallon saman silin Mary na Murmushi tana zama kan kujera tace"Shikenan É—an Mutum baiga mijin saba sai yaringa sanya kansa cikin damuwa da tunani, yarinya kadda ki damu Mijin ki yayi tafiya amma bazai daÉ—e ba zaizo Tanni kaÉ—an zayyi kinji DR. ZAHRA?" Mima runtse Idanun ta tayi tana jin yadda zuciyarta Æ™e bugawa Cikin jiya da yau kwatakwata babu batun farin ciki a tattara da ita, komai baya yi mata daÉ—i Lumshe idon ta tayi tana tunani tunani a haka bacci ya É—auke ta Mary kallon fuskarta tayi taga bacci taÆ™e cikin tausayin Æ´ar uwar tata ta Zauna baÆ™in Bed ta sanya hannu tana shafan fuskar ta cikin Æ™asa da murya tace"Sorry sis nasan bakison Uncle Amma haka Allah ya nufa, nayi bakin cikin cewa Æ™ya ba Bloody Sister ta ba Amma É—uk da hakan Alhmdllhi ur My sis love you Allahu ya haÉ—e zukantun ku Amen" Daga haka ta miÆ™e ta fice daga É—akin London Suna sauka Direct Hospital suke wuce da mara lafiyar Bayan an basu É—aki Sun gama É—uban mara lafiyar kafin suka koma Masaukin su ÆŠaure da Towel a kugunsa ya fito yana same ruwan jikinsa da karamin Towel daÆ™e hannun sa Umar daÆ™e zaune ya kallesa yace"Wai ka Angon ce kuwa?" Harara Zaif ya dalla masa ya É—auke kansa Dariya Umar yayi yace"Ba gaskiya bane nafada kadda kazo kana yimin murÉ—e murÉ—en ciki daga baya bayan kana da Mata, amma Wllhy Dr. Idan baka Angon ce ba Allah kacucan" Shide Zai Baice masa komai ba yaci gaba da shirin sa Bayan ya kammala ya kalli Umar yace"Shall We or Not?" Tashi Umar yayi yace"We Shall Go" Fita sukayi waje A harabar Hotel É—in suka É—auki Motan Haya suka koma Hospital É—in Nigeria Mima bata farka daga bacci ba sai kusan Magarib Tana tashi idonta ya sauka kan Agogo gani tayi har Æ™arfe 5:49pm zaro ido tayi tace"Karfe Biyar banyi Sallah ba" tashi tayi ta faÉ—a Toilet Wanka tayi ta É—auro Alwala ta fito Bayan ta shirya ta idar da sallah ta fito falo Ammeiy ce Zaune ita da Mary sai Wata budurwa daÆ™e gyafen Ammeiy ta nutsa kai Hira suÆ™e yi Mima ta sauko Zama tayi gyafen Mary tana aza Æ™anta kan kafadun ta Ammeiy kallonta tayi tace"Mima babu gaisuwa ne kuma" Tana lumshe ido cikin shagwaÉ“a tace"Naga baku tayar dani yin Sallah ba har Æ™arfe 5 Ammeiy" Ammeiy tace"Sorry Dear baÆ™ijin lafiya ne shiyasa" turo baki tayi tana kallon Budurwar daÆ™e zaune gyafen Ammeiy tace"Ammeiy wannan fa Æ´ar waye?" Ammeiy juyowa tayi tana kallon Hafsat daÆ™e zaune Æ™anta a Æ™asa tana wasa da yatsun ta Ammeiy tace"Sunan ta Hafsat Itace Matar da Yayan ku zai Aure nan da watanni basu zuwa , daman za'a haÉ—a Auren ne da nakin sai kuma Abbeiy ku yace a fara É—aurawa daÆ™e kafin ita " Wani irrin bugawa zuciyar Mima yayi batasan sanÉ—a ta É—ago Æ™anta ba tana kallon Hafsat da itama Miman taÆ™e kallon Tashi Mima tayi ta haura zuwa Bedroom Bin ta da kallo Ammeiy tayi sarai ta ganewa Mima amma Ammeiy ta dage tace"Batajin daÉ—i 2days shiyasa batason Yawan yin magana ko surutai" Murmushi Hafsat tayi tana kallon kofar Bedroom É—in su Mima Bayan sallan Magarib Hafsat ta É“ukaci Mary ganin Mima tanason yin magana da ita Nan Mary ta haura da Hafsat zuwa Bedroom É—in su Zaune tana shafa mai fitar ta kenan daga wanka É—aure da Towel Æ™anta na É—igan ruwa Da Sallama suka shigo cikin É—akin ÆŠagowa tayi kallo É—aya tayi musu ta É—auke kai taci gaba da shafa manta Zama bakin bed Hafsat tayi tana kallon tulin gashin kan Mima har gadon baya ÆŠuk da Hafsat tana da gashi amma batakai koda kwatan na Mima ba Mary Kam tuni daman tabar É—akin "Inason muyi wata magana ne daÆ™e idan babu damuwa Please" cewar Hafsat tana kallon Mima "Ina jinki" cewar Mima tana kai hankalin ta wajan Hafsat Gyara zama Hafsat tayi tace"kiyi hakuri da abinÉ—a Ammeiy tace nasan babu daÉ—i ace Mijin da kaÆ™e so kuma kunyi aure baku jimaba akara yi masa wani auran, Please Sis kiyi hakuri nima bayin kaina bane zabin iyaye ne inba haka ba babu AbinÉ—a zai sani naso abinÉ—a ba nawa ba, ina mai baki hakuri Please" "Akan maye kenan"Mima ta jefa wa Hafsat tambayan bazata Hafsat cikin rashin fahimta tace"ban fahimci ki ba" "Kina Magana akan waye?" Cewar Mima tana feshe jikinta da turare "Akan Mijin ki Zaifudden mana" inji Hafsat tana kallon Mima Murmushin gyafen baki Mima tayi tana miÆ™e wa tsaye tana nufar wajan Wardrobe tace"ki daina haÉ—a Ni da wannan mugun shiba Mijina ba yaya nane, Idan zaki aure wannan abin ne Bismillah dan ni banida Lokacin sa, aure na yaÆ™e amma Ni kuma ba daban naÆ™e da Budurwar da taÆ™e gaban iyayen ta banida Babbanci da hakan So kada ki damu zaki iya auren sa babu matsala nima ba zama zanyi dashi ba " tana Maganan tana ciro da kayan baccin ta Mamaki ne fall a fuskar Hafsat Tashi tayi tana kallon Mima tace"nima ba son sa naÆ™e ba Umar nin iyaye nabi da yardan Auren sa , nazo nan ne É—an neman taimakon ki akan zaki taimaka wajan janye batun aure na da yayan ki Please amma yanzu babu Time ga numbern waya ta idan kinsami Time zamuyi mgn" tana gama faÉ—in haka ta fice bayan ta ajiye wata farar paper Kan bed Mima kallon paper tayi tana fadin"Nakira kicemin maye bayan kin yarÉ—a ya aure kin Mtshwwwww"ta sanya kayan bacci ta kwanta nan bacci ya É—auke ta........ More Comment More Typing Share Fisabidillah 👩â€ðŸ”? *Dr. ZAHRA* 👩â€ðŸ”? _*Funny, love story*_ *By Asmeety Ce* *ELEGANT ONLINE WRITER'S* *Free Book* *Page-21&22* *_Assalamun Alaikum Masoya É—uk Mai buÆ™atar Book É—in SARAUNIYA SADDIKA Document Naira 500 kacal. Gamai buÆ™ata yayi min Magana ta wannan layin or WhatsApp 07089540330_**** **Short Story** *_Bismillah Rahman Rahim_* _Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._ **Alhmdllhi Ala kulli Hamid** Washe gari Tun karfe 4 ta fita wajan wasan CRICKET bata dawo gidan ba sai kusan karfe 9:30am Tana zuwa kuwa ta sami Mary a falo tana waya Kallo É—aya tayi mata ta É—auke kai Tana Æ™oÆ™arin haurawa zuwa Bedroom Mary tace"Mima albishirinki?" Tana kallon Mary tace"Goro" "Fari ko ja?" Juyar da ido Mima tayi kafin tace"Fari" Nuna mata kan sinter table Mima kallonta takai wajan nan ta hango Laptop sabo da waya kirar Samson Masu shegen kyau Zaro ido tayi tana nufar wajan tace"Woww so Beautiful" ÆŠauka tayi tana kallon su Cikin jin daÉ—i ta kalli Mary tace"Abbeiy ne ya siyomin?" Mary na hararar Mima tace"a kina da Mijin ma Abbeiy ne zai ringa yi miki komai" Cikin rashin fahimta Mima tace"Ban gane maye kiÆ™e nufi?" "Ina nufin Mijin kine ya aika miki shi daga London Malama" Mima batasan sanÉ—a ta ajiye su ba ÆŠariya Mary tayi tana kallon Mima tace"Ahh lalle yau na tabbatar da cewa tsanar da kiÆ™e yiwa Uncle yayi yawa, amma ina nan ina jira ranar da zakizo gabana kina magiya akan Soyayyan Uncle Wllhy" Wani kallon baki da hankali Mima tayi wa Mary kafin tayi Murmushi tace"Nikuma ina rokon Allah da kadda ya nunan wannan ranar, idan har wannan ranar zatazo gareni Ya Allah kafin nan ka É—auke raina" Zaro Ido Mary tayi tace"Mima ina gudun miki zuwan wannan ranar Wllhy ki nemi ruwa ki kulkula baÆ™in ki saboda kinyi babban AbinÉ—a yaci ki hukunta kanki da kanki" Murmushin gyafen baki Mima tayi tana kallon Mary tace"Bara ki taÉ“a gane komai ba Maryam, na tsani Hero bana kaunar ganin sa a Rayuwa ta nabi Umarnin su Ammeiy da Abbeiy ne kawai dan na faranta musu rai amma badan inason sa ba " Tana gama faÉ—in haka ta ha haura zuwa Bedroom Da kallo Mary tabi ta dashi tana Mamakin Mima Murmushi ta sakar wadda yaÆ™e kama da nasan maganin ku ai Mima na shiga É—aki ta cire kayan jikin ta kafin ta nufi Toilet wanka tayi ta fito Cikin riga da siket É—in Les ta shirya kafin ta É—aure gashin kanta ta yafa gyalle ta fito falo Lokacin Ammeiy ce zaune Tana zama ta kalli Ammeiy tace"Ammeiy zani wanÆ™e kai" Murmushi Ammeiy tayi tana kallon ta tace"kin tambaye Mijin naki?" Sunkuyar da kai Mima tayi tana wasa da yatsun hannunta tace"A a Ammeiy" "Maryam bata baki sakon Abbeiy É—in ku bane?" Tana zunbura baki tace"Ammeiy tace wai Uncle ne ya aikomin dasu, shiyasa naki karÉ“a" Murmushi irrin ta manyan taka Ammeiy tayi tace"To ba shi bane Abbeiy kune, jeki karba sannan ki kirashi ki tambaye shi zaki wanÆ™e kai" Tashi tayi badan taso ba ta nufi Bedroom Zaune ta tarda Mary tana wasa da Laptop É—in da Abbeiy ya siyo musu "Ina Laptop dina da wayan nawa" ÆŠagowa tayi ta kalli Mima kafin tace"gashi can " ta nuna mata su ÆŠauka tayi ta kunna aiko a kunne gashi da sabon Sim a cikin Kallon Mary tayi tace"kiban numbern sa" "Nawa kenan?" "Na Hero Mana" Bata numbern tayi kafin taci gaba da aikin ta Mima kira tayi bugu uku bai daga ba Tsaki taja ta saÆ™e kira nan ma bai É—aga ba Tsaki taja ta sanya wayan cikin jakarta ta fice daga É—akin Babu Ammeiy a falon hakan yasa ta fice Driver ne ya kaita shagon wanÆ™e kai London TunÉ—a Zaif ya tafi aiki suÆ™e gadan gadan Mara lafiyar haryanzu haka jikin yayi sanani sosai dan kuwa likitocin sun Æ™asa Sunyi gwargwadon karfin su amma abin yaki ci yaki cinye wa, haka sukabar komai a hannun Allah Zaune yaÆ™e a Office É—in da suÆ™e aikin Umar ne ya shigo yana Numfashi kamar wadda yayi gudun sere Kallon sa Zaif yayi yace"Jikin ne ?" Girgiza kai Umar yayi yace"We loose her" ÆŠafe kansa Zaif yayi yana lumshe idonsa Tunani ya shigayi"Mutuwa kenan Matar nan ta Mutu yau kusan shekaru goma kenan suÆ™e kan yin abu daya sai gashi yau tabar duniyar" Innadillahi wa'inna ilaihi raju'un Shine kawai abinÉ—a Zaif yaÆ™e ta maimaita wa ÆŠagowa Zaif yayi yana kallon Umar kafin yace" Zamu tafi da gawar kenan ba?" "Yes yanzu ma kuwa" cewan Umar Tashi yayi suka fita Nan aka basu gawar suka nufi Airport da ita Umar ne ya É—auko musu da kayan su a Hotel É—in da suka sauka Kafin suka shige jirgi Nigeria Mima layi yayi yawa sosai har dare, hakan yasa ta cewa Driver yayi tafiyan sa idan ta gama ko motan Haya zata shiga ta tafi gida Haka ta jira har karfe 8:30pm kafin aka fara yi Mata Karfe 10:20pm dai dai aka gama yi mata wanke kan, kafin ta sallame su ta fito A bakin titi bata samu abin hawa ba hakan yasa ta, ta fara tafiyar kafa Tana cikin tafiya taji pon É—in Mota a bayan ta juyowa tayi ta tsaya nan Motan tasha gaban ta Kafin Mima ta hallara Wani ya janye hannun ta daga cikin Motan, cikin razana ta kwalla kara amma ina ta makara babu sun sanya ta cikin Motan Zaif sun sauka lafiya a garin Abuja Basu tsaya ko ina ba sai gidan wannan matan suka kai gawar ta Jira sukayi akayi jana'izar ta kafin suka wuce giÉ—an su Umar Nan sukayi wanka suka ci abinci Misalin Æ™arfe 10:00pm Tafe yaÆ™e a cikin Motan Umar da ya É—auko Tuki yaÆ™e amma tunÉ—a ya hau hanya zuciyan sa yaÆ™e bugawa Yana cikin tukin sa cikin hankalin sa kamar baiso A wani babban Shopping Complax yayi Parking Fita yayi ya shige ciki , bai daÉ—e ba ya fito riÆ™e da fararen ledoji biyu irrin ta siyayya Shiga yayi cikin Motan kafin ya bawa Motan wuta ya hau hanya Mima Æ™okuwa taÆ™e yi da mutanen daÆ™e cikin Motan tana ihu tana bubbuga kofan ÆŠaya daga cikin Mazan ne ya riko hannun ta Aiko cikin Sa'a ta dalla masa cizo ta juya ta kamo J É—in dayan nan taÆ™e suka saki kara suna riÆ™e inÉ—a taji musu ciwon Hannu tasa ta buÉ—e kofar ta fita a guje Mima duk abinda suÆ™e tana maÆ™ale da Jakarta a hannun ta Gudu taÆ™e suna binda da kafa suka Tana cikin guduwa tayi karo da wani a gaban ta nan tayo baya ta faÉ—i Dariya Mutumin yayi yana kallon ta yace"Haba Beauty ai baza ki kuÉ“uce mana ba" dariya sauran ma su kayi Cikin kuka tace"Allah bazai baku sa'an cimma burinku ba " Daya daga cikin su ne ya kamo gashin kanta yana kallon ta yace"Wato kinason rasa Ranki kenan ko ?" Murmushi Mima tayi tana kallon Mutumin tace"Rasa raina ba shine damuwar kuba, a a ranar da zakuga sakamakon ku shine kaÉ—ai naÆ™e hanga" Mari yakai mata a fuska nan taÆ™e gyafen bakin ta ya fashe jini ya fara bi ta wajan Cikin jin zafi Mima takai masa naushi a hanci, aiko da sauri ya sakar Mata gashi yana faÉ—in"Auchhhhh" Tashi tayi ta fara gudu Gudu taÆ™e harta isa bakin Titi inÉ—a babu kowa babu motsin kowa sai motocin da suÆ™e wucewa cikin gudu, nan ta tsaya tana mika hannu alamun taimako tana jujjuya bayan ta ganin Mutanen zuwa suÆ™e yi yasa ta fara Æ™oÆ™arin hawa kan Kwaltan Zaif da yaÆ™e tuki cikin hankalin sa idonsa ne ya sauka kan wata Budurwa daÆ™e Æ™oÆ™arin hawa kan Kwaltan, nan ya kama brik jikake"Poooooooo gakkkk" yaja biriki Mima ihu tasa tana durkushe wa a wajan Aiko mutanen da gudu sukayo kanta nan Ogan nasu ya kamo hannun Mima yaja ta, ta faÉ—i a Æ™asa nan taÆ™e fuskarta ya É“ace da Æ™asa yanda babu wanda zai gane ta saban yadda kasan yayi balance a fuskarta Zaif Lumshe idonsa yayi yana jin yadda zuciyarsa kya sanan ta buguwa Mima tana buÉ—e Idanun ta, ta sauke su akan Kyakkyawan fuskan sa Duk da tana cikin wannan halin na wahala amma bai hanata sakin Murmushi ba cikin dagawar murya da zafin kamo gashin ta da dayan yayi tace"Herooooooo" Aiko da sauri Zaif ya ware idanun sa nan taÆ™e ya sauÆ™e su kanta inÉ—a suÆ™e Æ™oÆ™arin cire mata rigan jikinta, ita kuma tana iyakar Æ™oÆ™arin taga ta kwace kanta Bai gama firgita ba saida yaji takara da cewa" Uncle Hero Help Me please Zasu Amshi abinkaaaaa......... More Comment More Typing Share Fisabidillah 👩â€ðŸ”? *Dr. ZAHRA* 👩â€ðŸ”? _*Funny, love story*_ *By Asmeety Ce* *ELEGANT ONLINE WRITER'S* *Free Book* *Page-23&24* *_Assalamun Alaikum Masoya É—uk Mai buÆ™atar Book É—in SARAUNIYA SADDIKA Document Naira 500 kacal. Gamai buÆ™ata yayi min Magana ta wannan layin or WhatsApp 07089540330_**** **Short Story** *_Bismillah Rahman Rahim_* _Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._ **Alhmdllhi Ala kulli Hamid** Mary Hankali tashe taÆ™e kiran wayan Mima amma bata dagawa Ammeiy ce ta fito tana kallon ta tace"kya kuma lafiya na ganki haka?" "Ammeiy babu komai" tace tana danna damuwar ta "Wai ina Mima? Karde haryanzu bata dawo ba ?" Cikin in ina tace"amm...amm...munyi waya da ita hanzu wai tana hanya layine yayi yawa shiyasa" "Ok" cewar Ammeiy ta koma É—aki A jiyar zuciya Mary tayi tana kara trying numbern Mima Amma haryanzu shiru Hakan yasa ta gaji ta shige Bedroom Da gudu ya nufi wajan su Aiko suna ganin Zaif ya nufosu nan suka saÆ™e ta suka gudu Mima hankalin ta baya jikinta duk tabi ta rikice bata iya gane komai Duhu haka taÆ™e gani ga jikinta da yaÆ™e rawa saban tsoro daya gama ratsa zuciyar ta Zaif yana zuwa ya duka kasa inda take durkushe tana jujjuya bayan ta tana hawaye ga jikinta daÆ™e Æ™irma Hannu yasa ya rungume ta gam Aiko cikin tsoro ta fara ture sa tana kuka duk ta fice a hayyacin ta "Ƙyaleni ku Æ™yaleni Please kadda kuzubar min da Mutunci na Ni matan aure ce Wllhy" surutai taÆ™e yi sosai Zaif Æ™oÆ™arin riko hannun ta yaÆ™e amma ina Mima bata cikin hayyacin ta "Shitttt Stop Zahraaaa" ya É—aga mata sawa Kamar a mafarki tajiyo muryan sa Ido ta kura masa tana hawaye Kamo haÉ“ar ta yayi yana haÉ—e fuskokin su cikin Æ™asa da Murya yace"Stop it Me Ok?" Bakinta na rawa tace"Heroooo" Daga haka tayi lum a jikinsa sumammiya Ajiyar zuciya ya sauÆ™e kafin ya miÆ™e da ita cak ya É—auki jakarta ya nufi Mota Yana zuwa ya kwantar da ita a kujeran baya shikuma ya shiga gurin mazaunin Driver yaja Motan Suna isa gida bayan yayi Parking ya fito ya É—auke ta cak Direct Side É—insa yayi da ita Yana zuwa Bedroom ya direta Kan Bed kafin ya shige Toilet Warm water ya haÉ—a mata kafin ya fito InÉ—a taÆ™e kwance kan bed ya nufa, yana zuwa ya fara zame kayan jikinta Rigar ta ya cire nan Albarkatun dukiyar fulanin ta suka bayyana cikin farar Breazia ta Wani iri yaji a jikinsa Hannun sa yakai kan zip din sket dinta ya zuge, kafin yayi Æ™asa da sket É—in nan farar pant É—in ta suka bayyana Runtse Idanun sa yayi na dan lokaci kafin ya kara ware su kan pant É—in ta Hannun sa na rawa ya kamo pant É—in nan ya fara Æ™asa da shi, har ya samu nasarar cire pant É—in ÆŠuk abinÉ—a Zaif Æ™eyi Idanun sa a buÉ—e suÆ™e Wani irrin abu yaji yana yawo a jikinsa lokaci guda ya nemi nutsuwar sa yarasa Kallon maranta yaÆ™e babu ko giftawa ganin babu gashi ko dis gashi wajan fari tas gonin burgewa Hannu yasa ya shafi wajan yana É—an tura yatsan shi Motsin da ta farane yasa shi cire hannun sa daga wajan yana cire Breazia ta Aiko kusan tsuman zaune Zaif yayi ganin Brea's dinta sun Kara girma cikin kwana biyu nan Cikin rawar jiki ya sanya hannun sa duka biyu ya fara murzasu yana fidda numfashi Ganin zayyi abinda bai shirya ba yasa shi tashi ya É—auke ta cak ya nufi Bathroom da ita Yana zuwa ya sanya ta cikin Bav A hankali ta fara ware Manyan idanun ta A kan fuskarsa ta ware su Cikin shagwaÉ“a tace"Hero shine kaki kulani ko?" Baice da ita komai ba ya farayi mata wanka Bayan ya gama yi mata Wankan shima ya cire kayan sa ya tsaya kasan Shower nan ruwa ya fara É—ukan Æ™ansa Mima kanta a Æ™asa É—uk kunya tabi ta rufe ta Wai yau itane wani kato yayi mata wanka, É—uk yabi ya kalla mata jikin ta Tana cikin wannan tunanin taji anyi sama da ita Runtse Idanun ta tayi Zaif kan bed ya dire ta kafin ya kashe wutar É—akin yazo kan bed Kwantar da ita yayi shima yabi Æ™anta Hannu yasa ya zame Towel É—in jikinsa nan yaja musu Blanket ya rufe su Mima duk tabi ta rikice, gashi babu koda pant ne a jikinta, gashi shima babu komai a jikinsa itadai ta shiga uku yau Tana tsaka da wannan tunanin taji saukar hannun sa kan Brea's dinta Yana sarrafasu , lumshe idonta tayi tana jin yadda yaÆ™e numfashi da sauri da sauri Zaif bakinsa ya manna kan nata nan ya kamo harshen ta yafara tsosa Mima wani irrin MurÉ—e wa Marar ta yayi batasan sanÉ—a ta kamo harshen sa tafara tsosa ba "Ahhhhhhhhh!!" Ya saki wani irrin Sound Yana juya mata Yawun bakinsa, ita kuma tana haÉ—iye wa Hannayen sa biyu kuma suna kan Brea's dinta Farare Yana murzasu a Hankali cikin kwarewa yaÆ™e yi Sun kusan É—auki tsawon lokaci a haka kafin ya zari bakinsa daga nata ya maida su kan Brea's dinta "Zuttttt" yaja ya fara tsosa yana kuma murza É—ayan Mima wani irrin ruwa taÆ™e ji yana fita daga jikinta ga kaikayi da wajan yaÆ™e yi mata , haÉ—e cinyoyin ta tafarayi tana fidda numfashi, hannu tasa tana murza suman Æ™ansa Zaif jin haka yasa shi kara ingiza shi yaci gaba da tsosar Brea's dinta Zame bakinsa yayi daga kan Brea's dinta Yana kallon fuskarta Yau ya É—auki AlÆ™awarin sai ya maida ta cikekkiyar Matan aure, yanason ya sauÆ™e mata wannan rawar kai da taÆ™e yi A hankali yayi kasa da kansa sannan yasa hannu ya ware cinyoyin ta sanan yakai hannun sa kasan ta nan yaji wani irin ruwa mai yauki yana malala a wajan Cikin fitan hayyaci ya manna bakinsa wajan ya fara lasan ruwan yana zugewa Kamkame pilllow tayi tana nishi Ware kafafunta yayi yana kara tura kansa wajan yana lashe ruwan Harshen sa ya tura Dan karamin kara Mima tasa tana riÆ™e kansa Zaif baya cikin Hayyacin sa haka yaci gaba da zugar ruwan yana karkaÉ—a wajan da harshen sa Mima tun tanajin daÉ—in abin har tafara jin zafi, kuka ta fashe dashi tana rike kansa gashi kafafunta sun gaji ya ware su sosai Jin kukan nata yayi yawa yasa shi zame bakinsa daga kasan ta yana numfashi da Æ™arfi Kallon fuskar Tata yayi yaga hawaye cabe cabe Manna bakinsa yayi kan Brea's É—in ta ya fara tsosar su yana murza wa da É—ayan hannun sa Zafi sosai take ji Tana kuka kamar zata mutu ga wani irrin ruwa da yake futa daga kasan ta Ya É—auki lokaci yana tsosar Brea's É—in ta kafin ya zame bakinsa ya mirgina gyafe ya kwanta yana maida numfashi Itama numfashin take yi tana Æ™oÆ™arin tashi Ganin haka yasa shi tashi zaune ya jata zuwa jikinsa Jingina bayan sa yayi da fuskan gadon kafin ya daga ta ya zaunar da ita kan cinyarsa suna fuskantar junan su kafin ya miÆ™e Æ™afarsa sannan ya ware nata kafar Hannun sa yakai kasan ta yana shafawa Duk abinda Zaif Æ™eyi idanun sa yana kan fuskarta Mima yana kallonta Ita ko Mima runtse Idanun ta tayi tana jin abinda yaÆ™e yi mata Cikin fitan hayyaci ta kwala kara tana kallonsa jin ya tura yatsun sa cikin Hole É—in ta yana karkaÉ—a wa Bakinsa ya haÉ—e da nata yaci gaba da Fingering É—in ta yana karkaÉ—a wa Sanda yayi yadda yake so kafin ya cire hannun sa daga wajan ya kamo J É—in sa ya ware kafafunsa nan natama ya sake ware su ya setting J É—in sa wajan Kamkame shi tayi tana Æ™oÆ™arin tashi yayi saurin maida ta ya rike ta da dayan hannun sa dayan kuma ya fara karkaÉ—a J É—in sa wajan yana shafawa Babu abinÉ—a yaÆ™e tashi a É—akin sai Numfashin su da yadda yake karkaÉ—a J É—in sa a gabanta ji kake"cakal cakal " haka yaÆ™e Ganin ya kai makura yasa shi kara buÉ—e ta sosai kafin ya setting J É—in nasa Cikin rawar murya ya fara karanta Addu'ar Saduwa da iyali Nan ya fara turawa ciki, jikinsa na rawa Mima damÆ™e kafadun sa tayi jikinta na rawa tana girgiza kai Turawa yake amma taki shiga hakan yasa ya kamo bakinta ya shiga tsosa yana turawa da karfin sa Ture sa take yi amma ta katsa Cizo tayi masa a baki jin zafi da tayi a kasan ta Ganin kan kaciyar sa tashiga yasa shi kamo kugunta ya danna da karfi jikake"furut" ya shiga A tare suka sanya kara cikin fitar hayyaci ya fara......... Ohhhh Ni Asmeety yau dai Mima baki ya mutu karshen rashin ji yazo Ko gabe zata wasan CRICKET 🤭 More Comment More Typing Share Fisabidillah 👩â€ðŸ”? *Dr. ZAHRA* 👩â€ðŸ”? _*Funny, love story*_ *By Asmeety Ce* *ELEGANT ONLINE WRITER'S* *Free Book* *Page-25&26* *_Assalamun Alaikum Masoya É—uk Mai buÆ™atar Book É—in SARAUNIYA SADDIKA Document Naira 500 kacal. Gamai buÆ™ata yayi min Magana ta wannan layin or WhatsApp 07089540330_**** **Short Story** *_Bismillah Rahman Rahim_* _Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._ **Alhmdllhi Ala kulli Hamid** Ya fara sama, kasa da ita Kuka sosai Mima Æ™eyi tana rike kafadun sa, zafin da taÆ™e ji yafi zafin da MAZHAR ya ganawa HIBBA a lokacin da yaÆ™e danna kansa babu abinÉ—a Mima taÆ™e tunowa kamar yadda HUSSAIN yayiwa HUSNA babu gaggauta wa Zaif kuwa baima san tana yi ba saima kara yin Sex da ita da yake yi yana gurnanin daÉ—i "Unc...Uncl... Uncle..... z....za..zafiiiiiiii" tafada tana kara sautin kukan ta Kwantar da ita yayi ya haura saman ta yaci gaba da bata wuta yana surutai marasa amfani "Haaaaaaaa daÉ—i Mima Wllhy akwai..... Ahhhhh Washhhhhhh..... Sweetheart.....Akwai dadiiiiiiiii Ashhhhhhh..... Ammeiy...... daÉ—i.....zan......za....zan mutu.... Ahhhhh......I love You Zahraaaa" Sosai yake shigan ta yana danna kai cikin zafi zafi da fitan hayyaci yake yin Sex da ita Tun Mima tana jiyo yadda Zaif yake Shigarta harta dai na jin komai Ko matsin kirki jikinta baya yi, Numfashin tane ya É—auke babu abinda take ji Dakin numfashin sane yake ta tashi da haÉ—uwar jikinsu "Pat pat pat" haka After 2hour Wani kara yasa ke kafin ya faÉ—a Jikinta yana kamkame ta Ya kusan É—auki 30mnt kafin a hankali ya É—ago yana bin fuskarta da kallo Ganin hawaye ya bata fuskarta ga majina cabe cabe kota inan ta zufa kam har sauka yake ta goshinta ga gashin kanta ya rufe mata fuska Hannu yasa ya gyara gashin yana kallon ta Bayan ya buÉ—e ya manna wa bakinta kiss sannan a hankali ya furta"I love You My Zahra " Kafin ya sanya hannun sa ya zame J É—in sa ShiÉ—ewa Mima tayi jin zafi da tayi Toilet ya shiga ya haÉ—awa kansa Warm water kafin ya shige ciki Bayan ya fito ya haÉ—a mata ya É—aura Towel ya fito wajan bed din ya nufa yana zuwa ya É—auke ta cak ya nufi Toilet din Yana zuwa ya dire ta cikin Barf din Ihu tasa tana Æ™oÆ™arin tashi ya danne ta yana faÉ—in"Shiittttt sorry Dear Sorry nine ko Sorry" Kuka take tsosai" Wayyo Allah Ammeiy mutuwa zanyi zafi Uncle Hero ka cire Ni daga cikin ruwan Please Heroooo" Tausayin ta yaji sosai hakan yasa ya rungume ta yana bubbuga bayan ta Sanya yaga tayi shiru alamun ruwan ya É—an huce yasa shi cire ta ya kara haÉ—a mata wani ruwan, ya sanya ta ciki Nan ma kuka taÆ™e tana cize Lips dinta Bayan ya gama yi mata wanka shima yayi sannan ya É—auke ta cak ya fito da ita A jiye ta yayi kan Stool kafin yaje ya cire zanin gadon ya shimfida wani kafin ya É—auke ta ya kwantar da ita kana ya fice daga É—akin Bai jima ba sai gashi É—auke da Cup da ruwa a cikin A jiye Cup É—in yayi yasa hannu ya É—agowa kan cinyar sa kafin ya É“alle magani ya bata hadi da ruwa tasha Bayan ya ajiye Cup É—in yabi fuskarta da kallo kafin cikin Cool Voice É—insa yace"Maye ya haÉ—a ki dasu?" Shiru tayi tana hawaye Haushi yaji cikin dagawar murya yace"I say Maye haÉ—a ki da wadannan mutanen da suÆ™e Æ™oÆ™arin yi miki faÉ—e Tell Me" Tsoro ne yasa Mima fashewa da wani irrin Kuka mai tsuma rai ta faÉ—a jikinsa tana,kana cikin rawar murya tace"Ba....ban...bansan suba" Ta faÉ—a tana haÉ—e kafafunta jin yadda wajan yaÆ™e mata ciwo Lumshe idonsa yayi sannan cikin radaÉ—i da zuciyan sa Æ™eyi masa yace"U No what?" Shiru yayi Shigaba yayi da faÉ—in"Your My Wife Kuma inada iko akan ki, kulawar ki yana kaina dan haka Why not Baki fadan ba kika fita bada neman izinina ba?" Kuka Mima taÆ™e sosai tana kara cusa Æ™anta kirjinsa ÆŠago da kanta yayi yana kallon ta yace"Zahraa!!" Kumburarrun idanun ta, ta ware su jin yadda ya kira sunan ta cikin wata irrinyar tsalo, bata taÉ“a jin ya ambaci sunan ta ba sai yau kuma sunan bata taÉ“a jin daÉ—in taba sai daga bakinsa "Tell Me Meyasa Baki sanar min ba kika fita?" Cikin Muryar ta da ya dishe tace"Na kiraka a waya baka É—aga ba" Kallonta yaÆ™e sosai babu ko giftawa kafin yaja Numfashi cikin Æ™asa da murya yace"Allah yayi miki Albarka Matata, Allah ya biya ki da gidan Aljanna kamar yadda kika biyani, Allah yajikan iyayen ki yasa su gidan Aljanna ya haskaka kabarin su" ÆŠuk da tana jin haushin sa amma bai hana ta jin daÉ—in jin wadannan kalaman sa ba Cikin Æ™asa da Murya tace"Herooo!!" "Ummm" yace yana sanya hannunsa yana shafa B É—in ta "Zafi wajan" tana fadin haka hawaye na bin fuskarta Kwantar da ita yayi kan bed kafin shima ya kwanta yaja musu Blanket nan bacci yayi Wuff da su Mary kusan idonta biyu ta kwana tana tunanin Æ´ar uwar ta Gashi wayan bata dagawa idan ta kira Haka tasha kukan ta har Bacci ya kwashe ta Kiran Sallah asuba a kunnen sa Tashi yayi yana Addu'a kafin ya sauko daga kan bed ya nufi Bathroom Wanka yayi ya É—auro Alwala ya fito Marun jallabiya yasa ya fice Masjid Bayan andir a can Masallaci suka haÉ—u da Abbeiy Kallonsa Abbeiy yayi da Mamaki yace"Dr. Yaushe ka dawo kuma?" "Abbeiy jiya ne, dare yayi kafin na isa gida shiyasa ban shigo ciki ba kuma a gajiye nake" Murmushi Abbeiy yayi yace"Ok ya masu jikin kuma?" Cikin rashin jin daÉ—i yace"Abbeiy Matar Allah yayi mata ratsuwa" "Innadillahi wa'inna ilaihi raju'un Allah Ya jikanta da Rahman Ubangiji" "Amen"yace kafin suka nufi cikin gidan Abbeiy Bedroom É—in sa ya shige Shi kuma Zaif Bedroom É—in su Mima ya nufa Yana zuwa ya tura kofar ya shiga Mary daÆ™e Zaune kan abin sallah ta juya da sauri tana Murmushi Cak ta tsayar da Dariyar ganin wanda batayi sammani ba Zaif kallonta yayi yace"tashi ki ciromin kayan ta" Cikin rashin fahimta tace"Uncle Kayan waye?" Wani irin kallo yayi mata kafin yace"Dawa kuÆ™e tare a É—akin" Ganewa da hakan da Mary tayi ne yasa ta miÆ™e da sauri ta buÉ—e Wardrobe ta ciro doguwar rigan Mima ta miÆ™a masa Yana karba yace"Her pant and Breazia" Cikin jin kunya Mary ta ciro Pink pant É—in Mima da bra É—in ta Karba yayi ya fice daga É—akin Da kallo Mary tabi bayan sa Bayan ya fita tace"Kuttt akwai abu Kenan" Turo kofar yayi a hankali Zaune ya tar da ita bakin bed tana hawaye Karitso wa yayi cikin sauri , zama yayi yana janta zuwa jikinsa cikin Sexy Voice É—insa yace" What Happen to My Sunshine?" Turo Baki tayi cikin shagwaÉ“a tace"bana iya tafiya" "Ina kiÆ™e son Zuwa" "Toilet"tabashi amsa tana turo baki "Kashi zakiyi ko fitsari?" Hannu tasa ta fara dukan kirjinsa tana kukan ShagwaÉ“a Dariya yayi yana kara rungume ta Bakinsa yakai kunnen ta yace"Tell Me, ko kunya kiÆ™e ji?" GyaÉ—a masa kai tayi tana É“oye fuskarta Murmushi yayi yace"Kunya tsakani na daÆ™e ai ya Æ™are Zahraa" Lumshe idon ta tayi tana jin yadda sunan ya shigeta har cikin zuciyar ta yadda yaÆ™e kiran sunan yana matukar yi mata daÉ—i Dagota yayi cak ya nufi Toilet Yana zuwa ya direta kasan Shower, Shima kayan jikinsa ya cire nan ya fara yi musu wanka Wani irin salo Zaif yaÆ™e yi mata wanda É—uk tabi ta rikice ga Yadda yaÆ™e sarrafa kirjinta Lumshe idon ta tayi tana shafan suman Æ™ansa SanÉ—a yayi mai isarsa kafin ya juyar da ita jikin bango ta bashi daya, shi kuma ya rungume ta ta baya nan ruwan ya fara dukan bayan sa, kansa ya cusa a wuyan ta yana shin shina wuyan Hannun sa kuwa yana kan kirjinta Mima abinÉ—a Zaif Æ™eyi mata ba shine yasa ta hankalin ta tashi ba ,jin yadda J É—in sa yaÆ™e gogan mazaunin ta ne ga tauri É—uk ta tsora ta Bayan sun kammala yin wankan ya fito da ita ya dire ta Kan bed kafin ya É—auko mai ya fara shafa mata Bayan ya kammala yin komai shima yayi nasa ya dagota suka fito falo Zama yayi da ita kan kujera kafin ya kunna musu Tv plasma tashar Aljazira nan suka fara kallo Mima Allah² taÆ™e Zaif ya tashi ya shige ta tafi Bedroom É—in su Zaif ganin kamar hankalin ta baya kan kallon yasa shi kamo hannun ta yana kallon ta yace"Sunshine What Rong with you?" Tana sunkuyar da kai tace"Game naÆ™e Son bugawa a wayan ka" Yana Murmushi ya tashi yace"Bara na É—auko miki kiyi Ok?" GyaÉ—a Masa kai tayi Bedroom ya shiga Mima tana ganin haka ta miÆ™e ta fara tafiya amma ina ta Æ™asa takawa Yarfa hannu ta tsaya yi A hankali taÆ™e takawa harta isa kofar fita BuÉ—e kofar tayi ta fice tana hawaye DaÆ™er Mima tayi taku harta isa kofar babban falon gidan BuÉ—e kofar tayi ta shiga Babu kowa a falon hakan yasa ta haura Bedroom É—in su Tana zuwa ta buÉ—e kofar ta shige Mary daÆ™e Zaune gaban Mirror ji tayi an turo kofa Juyowa tayi nan idanun ta suka sauka kan Mima daÆ™e hawaye tana É—in giza kafa daÆ™er taÆ™e takawa Cikin tashin hankali Mary ta miÆ™e tana kamo hannun ta tace"Mima Meyasa meki a kafa" Fashewa Mima tayi da kuka tana zaman bakin bed Itama Mary zama tayi tana tambayar ta cikin tashin hankali Mima sanda tayi mai isar ta kafin ta kalli Mary tace"Mary daman haka Uncle yaÆ™e mugu, Ashe mugutar Tashi har ya kai ya...." Sai kuma tayi shiru tana Hawaye Mary ganewa tayi abinÉ—a Mima taÆ™e fadi amma sai tayi kamar bata gane ba tace"Mai yayi miki, kodai duka ne yayi miki?" "Aida duka ne da sauki, yasha dukana amma duk da inajin zafin hakan amma nayau wllhy yaci uwar duka " "Wai Ni kifadan mana Meyayi miki haka?" Mary ta faÉ—a tana irrin É—aure fuska alamun tana jin Haushin Mima Mima tana kuka tace"Wllhy Mary na tsani Hero bana kaunar sa babu wadda nafi tsana sama dashi " Tsaki Mary tayi tana tashi tace"Kyaji dashi ai tunÉ—a Bara ki fadan abinÉ—a yayi miki ba, kuma Allah idan baki daina kukan nan ba zan haÉ—a ki da Ammeiy nasan ita dai baza ki É“oye mata komai ba" Kamo hannun ta Mima tayi tana kallon ta tace"dan Allah kadda ki FaÉ—awa Ammeiy Please" Zama Mary tayi tana kallon ta tace"Ok naji fadamin inajin ki" Shiru Mima tayi na dan lokaci kadan kafin ta É—ago ta kalli Mary tace"Sis Hero yayi...yayi S dani" Waro idanu Mima tayi cikin jin abinÉ—a Mima ta faÉ—a tace"S dai kika ce Mima shi Uncle É—in ya aikata hakan?" Kuka Mima taÆ™e yi sosai, gyaÉ—a kanta tayi "Garin yaya kuma ai jiya a ina kika zauna har ya samu yayi miki hakan?" Mima labarin komai ta kwashe ta gayawa Mary da abinÉ—a ya shiga tsakaninsu da Zaif Aiko Mary ta tausaya mata sosai Janta tayi ta rungume ta tace"Sorry sis gaskiya Uncle ya Baki wahala, amma ai nikam ina cikin farin ciki ko babu komai zaki rage sanar da kiÆ™e masa, insha Allahu kuma na tabbatar Uncle Hero Yana matuÆ™ar Son ki Allah yabaku yara masu Albarka muÉ—ai Baby girl muÆ™e so" Cikin kuka Mima ta kaiwa Mary É—uka tana Hawaye Mary Dariya tayi tace"kai kiyi a hankali Wllhy kinsan halin Uncle Hero kina wasa mishi da kanki Allah zakisha mamaki na jiya ma baki garu ba kenan?" "Allah zan haÉ—a ki da Hero Kika saÆ™e tabo Ni" cikin shagwaÉ“a ta faÉ—a hakan tana kallon Mary ÆŠariya Mary tayi tace"Ok na daina amma na tambaye ki mana Sis" Kallonta Mima tayi alamun tana jinta "Amm Please akwai Zafi sosai ne haka?" Kuka Mima tasa tana bubbuga kafa, aiko kara tasa tama manta cewa akwai ciwo a gun Mary kallonta tayi tana kamo hannun ta tace"Sorry kin manta ko" GyaÉ—a Mata kai tayi "Ok taso muje kiyi wanka kinji" Tashi sukayi suka shige Toilet Zaif Yana fita yaga Mima batanan Murmushi yayi yace"zan kamaki Yarinya" Sai kuma ya tsaya yana tunanin kafin Yace"Allah yasa kadda ta FaÉ—awa Ammeiy" Yunin ranar kuwa haka Mima tayi a daki tana jinya, inda Mary taÆ™e taimaka Mata Ammeiy da ta tambaye Mary Ina Mima cewa tayi kanta na ciwo tana Bacci Da washe gari kuwa Mima tana tashi taji jikin nata wasai babu wani ciwo da taÆ™e ji a wajan sai dai tadan rame kaÉ—an Tana zaune a falo tana kallon Tv ya shigo falon Juyowa tayi aiko tana ganin shine ta miÆ™e da gudu tayo Bedroom tana sanya key a Kofar Zaif Murmushi yayi yana lumshe idonsa wani irrin hai yaji a zuciyan sa dan tunÉ—a tabar wajan sa ya shiga Æ™yawar ta gashi yana bukatar jin É—umin jikin ta Zama yayi kan kujera yana kallon Tv Murmushi yayi yace"You like India Films Sunshine" Ammeiy ce ta sauki tana kallon sa tace"Yau kaine zaune a falon nan harÉ—a kallo Son?" Tsosa kyeya yayi yana Murmushi yace"Ammeiy nima yanzu na shigo fa" Ammeiy tana zama tace"Ina ita Miman?" "Ammeiy nima ina zuwa ta shige Bedroom" Batace Masa komai ba saima kallonsa da ta tsaya yi ganin É—an nata ya karayin kyau cikin kwana biyun nan ga Murmushin daÆ™e É—auke a fuskan sa Bayan Sati biyu Abbeiy ne zaune shida wani Dattijo Dattijon kallon Abbeiy yayi yace"kayi hakuri da abinda zance dakai Alhaji Abubakar wannan Yarinyar tunÉ—a dan ka yaje suka gama magana to tun a wannan ranar ta kasa kwantar da hankalin ta kullum cikin kuka taÆ™e har yakai ga muka kaita Hospital likitoci sukayi bincike nan aka gano ciwon zuciya Æ™e damin ta, bayan an sallame mu muka dawo gida nan Mahaifiyar ta, ta tilasta mata ta faÉ—i abinÉ—a taÆ™e boyewa nan taÆ™e sanar mata wai ita bata Son auren da za'ayi mata da É—an ka, shiyasa nace Bara nazo na baka hakuri kuma kabawa É—an naka yayi hakuri Please kadda abotan mu ya É“ace" Murmushi Abbeiy yayi yace"Babu komai, ai shima munyi masa aure tun tuni" nan Abbeiy ya bashi labarin komai gamai da auren Mima da Zaif akan Tun suna Æ™anan aka bashi Mima matsayin matar sa Mahaifin Hafsat yaji daÉ—in haka sosai , godiya yayi wa Abbeiy kafin sukayi sallama ya fice Kwance yake yana juyi kan katafarin Royal Bed É—in sa Tashi yayi ya zauna yana É—afe cikinsa Can kuma sai ya fesar da numfashi kafin ya miÆ™e ya fice daga É—akin Mima waya ta É—auka tana faÉ—in"Fisabidillah Ni kaÉ—ai zakubar Ni a gidan sai kace mayya Bara na kira ku" Wayan ta aza a kunnen ta , ana dagawa tace"Wai haryanzu baku tashi bane , ina Ammeiy kuzo mana yanzu kam Wllhy na gaji da zama Ni Kadai" Dariya Mary tayi tace"badai Æ™e kaÉ—ai bade" "To nida Waye a gidan inba Ni kaÉ—ai bace" "Mijin ki mana ai yana gida sai kije kusha love kawai yarinya" Tsaki Mima taja tana kashe wayan tace"Shegiya wani Mijin Allah ya tsare Ni na saÆ™e kwanci da wannan Katon ya bani wahala" A jiye wayan tayi kan bed kafin ta gyara Towel daÆ™e É—aure a kirjinta kana ta juyo da niyyar shiga Toilet Idanun ta ya sauka kan kyakkyawan fuskarsa Zuciyarta ce ta bada sauti rasssss Ta fara ja baya tana girgiza masa kai Takowa Zaif yayi har inÉ—a take kafin yasa hannu yaja Towel É—in nan taÆ™e surar jikinta ta bayyana inÉ—a babu komai a jikinta Mima ihu tasa tana kare kirjinta da hannu Cilli yayi da Towel É—in kafin ya zame singlet daÆ™e jikinsa da doguwar wandon sa, ya rage daga shi sai Boxer sannan yasa hannu ya É—auke ta cak ya dire ta Kan bed yabi Æ™anta Cikin jin tsoro ta buÉ—e baki zata kwalla kara yayi saurin........ More Comment More Typing Share Fisabidillah 👩â€ðŸ”? *Dr. ZAHRA* 👩â€ðŸ”? _*Funny, love story*_ *By Asmeety Ce* *ELEGANT ONLINE WRITER'S* *Free Book* *Page-27&28* *_Assalamun Alaikum Masoya É—uk Mai buÆ™atar Book É—in SARAUNIYA SADDIKA Document Naira 500 kacal. Gamai buÆ™ata yayi min Magana ta wannan layin or WhatsApp 07089540330_**** **Short Story** *_Bismillah Rahman Rahim_* _Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._ **Alhmdllhi Ala kulli Hamid** Yayi saurin haÉ—e bakinsu, nan ya shiga bata rikitattun sumbata yana tsosar Lips É—in ta Mima hannu tasa ta fara ture sa amma go gizau Hannun nata ya kamo yayi sama dasu ya danne da pilllow nan yaci gaba da zugar yawun bakin ta yana hadewa Sosai Zaif yaÆ™e Romantic É—in ta kafin daga karshe ya fara shigar ta Kamkame sa tayi tana kuka ÆŠuk da wannan shine karo na biyu da ya shige ta amma har yanzu hanyar a rufe rub kamar ba'a taba buÉ—e taba Turawa yayi da dukan karfin sa kafin ya shiga "Wayyo Allah Hero Zafi.... Ammeiy!!!" Kuka taÆ™e tsosai kamar ranta zai fita Zuwa yanzu Zaif baima san tana yiba sanÉ—a yayi mai isar sa kafin yayi wata kara ya faÉ—a Jikinta yana maida numfashi Mirgina wa yayi gyafe ya kwanta yana lumshe idonsa jin yadda mararsa tayi wasai Mima kuka taÆ™e tana jan majina, tashi tayi ta shige Toilet tana yarfa hannu Kallonta yaÆ™e har ta shige kafin ya sauÆ™e ajiyar zuciya ya miÆ™e yabi bayan ta Tana cikin Bav ya same ta, Shima shiga yayi cikin yana janta zuwa jikinsa Ture sa ta farayi tana turo baki Murmushi yayi yace"Sorry nine ko?" GyaÉ—a masa kai tayi tana kwantar da kanta a kirjinsa Cikin Æ™asa Murya tace"Hero zafi" ÆŠagowa yayi yana kallon ta yace"Muga wajan ko yaji ciwo sosai?" Yana faÉ—in haka ya É—aura ta kan Bav É—in kafin ya ware kafafunta lumshe idonsa yayi yana Numfashi ganin wajan yayi ja Hannu yasa ya shafi wajan Yana kallon ta yace"Nan ko?" Cikin shagwabe fuska tace"Eh" A hankali yakai bakinsa wajan nan ya fara motsa bakin nasa alamun dai Tofi yaÆ™e yiwa wajan Kallonsa taÆ™e harya kammala ya É—ago yana kallon ta yace"yayi sauki?" GyaÉ—a masa kai tayi Murmushi yayi yana manna bakinsa wajan "Uhmm...Uhmmmm....Uncle Hero!!!" Cire bakinsa yayi daga wajan yana Dariya Turo baki tayi tana kallon sa Wanka yayi musu kafin suka fito Kayansa ya sanya, itama ta sanya nata kafin ya zauna baÆ™in bed ya É—aura ta kan cinyar sa yana kallon ta yace"Zahraa!!" ÆŠagowa tayi ta kallon sa amma bata amsa ba Cikin Wata iriyar Murya yace"I LOVE YOU ZAHRAA!!" Kamar a mafarki taji kalaman sa cikin Mamaki taÆ™e kallonsa GyaÉ—a Mata gira yayi kafin a hankali ya zaunar da ita bakin gadon shi kuma ya duka har Æ™asa yana kamo hannun ta yace"Yes Mima ZAIFUDDEN ABUBAKAR MUSTAPHA LOVE YOU ZAHRA ABUBAKAR MUSTAPHA" Girgiza kanta ta farayi tana zame hannun ta daga rikon da yayi mata kafin ta miÆ™e tsaye tana hawaye tace"No No Hero nasan dai tunÉ—a na taso baka sona Ka tsaneni shine yanzu dan kasan daÉ—i na ka É—an dani zakina ka amshi budurcina sannan kace kana sona? Why tell? Da wacce manufa kaÆ™e sona? Jikina kaÆ™e so ko ni kake so? So na kaÆ™e ko sha'awa ta kaÆ™e? Lalle kuwa idan har So na kaÆ™e kayi kuskure saboda Ni Zahra bana SONKA Uncle Hero I Hate you" Tafada tana fashewa da kuka mai tsuma rai, kuka taÆ™e kamar ranta zai fita , babu abinÉ—a taÆ™e takaicin sa kamar wai Zaif ne ya amshi budurcin ta Zaif tsuman zaune yayi idanun sa yayi jazir, idanun sa sunyi baÆ™i babu abinÉ—a yaÆ™e gani ga kansa daÆ™e masa barazanar tarwatse jikinsa ne ya É—auki rawa har haÆ™oran sa yana haÉ—uwa"kat kat kat" Haka Tashi yayi jiki a sanyaye ya nufo inÉ—a taÆ™e, yana zuwa ya É—uka inÉ—a taÆ™e durkushe, hannu yasa ya É—ago da kanta kafin cikin raunin murya yace"idan kina tunanin baza ki soni ba lalle kuwa ayau Bama sai gobe ba zakiyi kisa a nan gidan, É—uk laifin mutum ana iya yafe masa, Allah ma muna yi masa laifi kuma ya yafe mana balle mutum, Zahra nasan Ni mai laifi ne a wajanki kuma É—uk laifina ina yinsa ne saboda ina sanki bawai dan na tsaneki ba, Zahra tun kina karama naÆ™e dakon San ki Badan ina Sha'awar kiba a a Son ki a jikin jinina yaÆ™e Son ki tunÉ—a Allah ya halicci Ni ya datsa min Son ki a Cikin zuciya ta , Please ki Soni koda kwacin kwancin yadda naÆ™e Son ki Wllhy idan bakice kina Sona ba zan iya rasa raina Yau ba sai gobe ba" ya karishe maganan yana zub da hawaye Mima Duk da tana cikin wannan yanayin amma ta tausaya masa Hannu tasa tana kamo haÉ“ar sa tace"Kayi hakuri Hero banajin zan iya rayuwa da kai , bana jin zan iya Sanya zuciya ta ta So ka bacin bata koda Kaunar ka, inaso ka yafe min kuma ina mai baka hakuri kadda ka cutar da kanka a kan Zahra Because Zahra Hate you More" Tashi yayi yana kallon ta idanun sa sun canza kala yana nuna ta sa yatsa yace"Karya kiÆ™e Zahra ko kinki ko kinso dole ki amshi Soyayyan Zaifudden kuma dole ki zauna dashi ki haihu dashi a matsayin Miji kuma ki raini yaransa wannan kisa a Ranki , kuma daga yau koda kofar gida ban baki izinin fita ba " Murmushin bakin ciki Mima tayi tana miÆ™e wa tsaye tace"Zaifudden kenan Idan na fita ka saÆ™e Ni kaga zanfi kowa farin cikin hakan, kuma batun Soyayyan ka ina mai tabbatar maka cewa Ni Zahra ba kallan Æ´an matan nan da kaÆ™e tunani ba aha, Kuma yawo yanzu nafara sai inÉ—a maina ya Æ™are kasa a ranka aha" Tana gama faÉ—in haka ta shige Toilet Cikin zafi Zaif ya fice daga É—akin yana huci Direct Side É—insa ya nufa yana zuwa ya faÉ—a kan kujera yana huci kamar zaki "Lallekuwa idan haka ne dole zai san yadda zayyi da Zahra" Mima na shiga Toilet ta zube har Æ™asa ta fashe da kuka tana girgiza kai, sosai taci kukan ta har ta koshi Kafin bisani ta miÆ™e ta wanÆ™e fuskarta ta fice, kwanciya tayi kan bed tana tuno da Maganganun Zaif Murmushin bakin ciki tayi kafin tace"Hmmmm Zaif yanzu aka fara wasan zakayi bayani idan da Zahra kaÆ™e" A haka har Bacci ya É—auke ta Da Daddare misalin Æ™arfe 9 suna zaune a falo Mima na Game a wayan ta Mary Kuma tana Chatting sai Ammeiy daÆ™e Kallon Labarai a Sunday Magazine Da Sallama Abbeiy ya shigo Bayan ya zauna Mima da Mary suka gaida shi kafin ya kalli Mima yace"Mamata kin shirya gobe fa zaki fara aiki a Hospital" Murmushi tayi tace"Eh Abbeiy" Abbeiy Murmushin jin daÉ—i yayi kafin yace"Gud girl Allah yayi miki Albarka" Da "Amen" suka amsa Jiki a sanyaye ya nufi kofar shigan falon a hankali yayi sallama KarÉ“a sukayi amma banÉ—a Mima dako kallo bai isheta ba Zama yayi bayan ya gaida su Ammeiy da Abbeiy Mary ce ta É—ago tace"Uncle Ina yini" "Lafiya"ya amsa mata yana kallon Mima dako a jikinta tayi kamar batama sanda zuwan saba Abbeiy ne ya kalli Zaif yace"Gobe idan Allah yakaimu Zahra zata fara zuwa Hospital" Kallon Abbeiy yayi kana yakai kallonsa kan Zahra yaga sai Murmushi taÆ™e "Bakaji na ne Dr. Nace Gobe Zahra zata fara aiki" Murmushin da yafi kuka zafi yayi yace"Allah yakaimu Abbeiy" Abbeiy yana Murmushi yace"Amen" Tashi yayi ya fice daga Falon yana É—afe kansa daÆ™e juyawa kamar zai faÉ—i A hanya daÆ™er ya isa part É—in sa yana shiga Bedroom ya nufa ya faÉ—a kan Bed ya Kwanta Yana maida numfashi Wani irin tari ne yazo masa da sauri ya miÆ™e ya nufi Toilet nan ya fara tari kamar zai cire kirjinsa jin yadda yaÆ™e masa raÉ—adi Wasu gudan jinine suÆ™e fitowa daga bakinsa kamar an aiko su , sosai yaÆ™e tarin har yana riÆ™e setting zuciyan sa Bayan yaji saukin sa ya wanÆ™e bakinsa ya fito ya faÉ—a kan bed nan bacci yayi Wuff dashi Da asuba Mima ta shirya cikin riga da wando sai ta sanya safan kafar ta dana hannu ta É—auki jakarta da itacan wasan CRICKET sannan ta sanya Face kap ta fice daga É—akin Kofar get É—in gidan ta buÉ—e nan ta nufi Motan da yaÆ™e zuwa É—aukan ta Tana shiga bayan motan ta kalli Budurwar daÆ™e cikin Motan tace"Hmmm yau babu boye boye kenan kodai takurarran baya nan?" Murmushi Mima tayi tace"Ruky kenan ai yana nan yanzu na daina jin tsoron sa ai" Dariya sukayi suna tafa hannu Suna isa gun wasan CRICKET Da sauri suka fito suna jin spiker Æ™e kiran sunan su babu ma kamar na Mima Couches daÆ™e tsaye suna jiran zuwan su Mima suna ganin fitowar su , suka nufo su daya daga cikin yana kallon Mima yace"Master Zee Æ™e muÆ™e jira fa" "Sorry Sire" tace tana shiga cikin filin wasan CRICKET Nan Couch ya bada hannu ya busa wushir daga nan aka fara wasa Jama'ar daÆ™e wajan masu jajayin riga sune mabiyan bayan Mima Su kuma masu blue É—in riga su ne mabiyan Ruky Aiko wasa ta É—au wasa Mima taci Ruky tso uku Ita kuma Ruky taci Mima tso biyu Wasan kuma karewar sa maki 5 ne Cikin kankanin lokaci Mima ta cinye wasan nan Team na Master Zee suka fara yin ihu wasu kuwa suna É—aga hoton Mima suna jin daÉ—i Hannu Ruky ta bawa Mima tana faÉ—in"Shegiya Æ™e dai baki faÉ—uwa a wasan nan gaskiya" Itama Mima tana Murmushi tace"aiko gwara kinyi joining My Team yafi miki inba haka ba zan ringa cinki kuwa" Dariya Ruky tayi tana kallon Mima tace"Muje kadda rana tayi kinga kadda asan mun fita" Mima na dariya suka nufi wajan Motan su , suna Æ™oÆ™arin buÉ—e kofar suka jiyo Muryan Couches É—in su suna yi masu Magana Tsayawa sukayi "Master Zee yakamat izuwa yanzu ki ringa karban kyautar ki kina tafiya dashi gida" Shiru Mima tayi kafin tace"zamuyi wannan Maganan daga baya yanzu ina sauri" Tana gama fadin haka ta shige Mota Driver yaja yabar wajan A É—an gyafen gidan su Mima nan aka sauÆ™e ta , tana Murmushi tayi musu by by kafin ta juya ta nufi cikin gidan Tana shiga kuwa dai dain Zaif ma ya fito nan idanun sa suka sauka kan Mima Wani irin jirine yaso É—iban sa taÆ™e a É—afe kansa Mima da batasan ma Zaif yana tsaye daga wajan Parking space ba ta wuce ciki Abinda "Ina taÆ™e zuwa da wannan uban safiyar nan kuma daga ina ta taso da wannan shigar tata?" Cikin sauri yabi bayan ta....... More Comment More Typing Share Fisabidillah 👩â€ðŸ”? *Dr. ZAHRA* 👩â€ðŸ”? _*Funny, love story*_ *By Asmeety Ce* *ELEGANT ONLINE WRITER'S* *Free Book* *Page-29&30* *_Assalamun Alaikum Masoya É—uk Mai buÆ™atar Book É—in SARAUNIYA SADDIKA Document Naira 500 kacal. Gamai buÆ™ata yayi min Magana ta wannan layin or WhatsApp 07089540330_**** **Short Story** *_Bismillah Rahman Rahim_* _Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._ **Alhmdllhi Ala kulli Hamid** Ya shiga falon yaga bata nan hakan yasa shi nufan Bedroom É—in su Yana zuwa ya riske Mary tsaye tana yafa gyalle Jin an buÉ—e kofa yasa ta juyowa kallonsa tayi tsaye yana mata wani irin kallo kafin yace"Where is she?" Mary cikin tsoro ta nuna masa kofar Toilet, kafin ta É—auki Wayoyin ta da Laptop ta fice daga É—akin Daman ta shirya aiki zata Zama yayi kan Stool Yana jiran fitowar ta Mima kuwa da batasan abinÉ—a Æ™e faruwa ba Wanka tayi ta É—auro Towel ta fito Idon ta ne ya sauka a kansa , taÉ“e baki tayi ta nufi wajan Wardrobe tana ciro da kayan ta Zaif kallonta ta ya saya yi yana kallon satala satalan cinyoyin ta wani irrin yawu ya haÉ—iye kafin ya daÆ™e yace"Daga ina kiÆ™e da wannan safiyar?" Juyowa tayi ta kallesa kafin kai tsaye tace"daga wajan wasan CRICKET naÆ™e" Da Mamaki yaÆ™e kallon ta yace"wasan CRICKET?" Gira ta daga masa kafin taci gaba da sanya kayan ta Yana daga tsayan ta shirya cikin kayan ta sap kafin ta É—auki wayar ta da Laptop É—in ta sai makullin Mota da Abbeiy ya É“ata jita ta yafa dan karamin gyallen ta ta É—auki jakarta tayo hanyar fita Tsayawa tayi tana kallon sa tace"Malam zaka iya bani hanya na wuce?" Idanun Zaif sunyi jazir hannun ya É—aga da niyyar sharara mata mari tayi saurin gaucewa tana kallon sa tace"tab marina wai zakayi Hero?" DamÆ™e wuyar ta yayi yana huci idanun sa sunyi jazir yace"Zahra zan iya kashe ki kuma na kashe banza Alright?" Murmushi tayi tace"Idan kafasa Zaifudden, kill me" Hawaye ne yaÆ™e zubuwa daga idanun ta Shima Zaif hawayen yaÆ™e, cire hannun sa yayi daga wuyan ta yajata ya rungume ta yana hawaye Kamkame jikinsa tayi tana kuka Sundau lokaci a haka kafin ya zame jikinsa ya riko hannun ta suka fito falo Direct wajan Daining suka nufa inÉ—a Ammeiy da Abbeiy Æ™e Zaune Kujera yaja mata ta zauna kafin shima ya zauna gyafen ta Gaida iyayen nasu sukayi Ammeiy daÉ—in ganin su a haka tayi tana kuma kara godewa Allah daya haÉ—e zuciyoyin yaran nasu fatan ta yanzu shine Allah yasa su dau wama ahaka Zaif Tea kawai yasha Ita ko Mima cika cikinta tayi kafin tace"Ammeiy zan wuce" Murmushi Abbeiy yayi yace"Yau Mamata zata fara aiki ina cikin farin ciki sosai" "Ni kuma ina cikin baÆ™in ciki ba" Tace ta Æ™asa Æ™asa tayi Maganan ta yadda babu wadda yaji ta MiÆ™e wa sukayi a tare Kallonta Zaif yayi yana kallon Abbeiy yace"Abbeiy tare zamu wuce idan na ajiye ta sai na tafi Hospital" Abbeiy Yana murmushi yace"Hakan ma yayi ai sai kun dawo Allah ya tsare" Da "Amen" suka amsa inda ita ko Mima ba dan taso ba zasu tafi atare Suna fita suka shige Mota nan Zaif yaja Motan yabar giÉ—an A wajan Parking space daÆ™e Hospital É—in A nan yayi Parking Mima hannu tasa da niyyar buÉ—e kofar Motan Ganin haka yasa Zaif kamo hannun nata yana kallon ta yace"Ban baki Umarnin Magana da na miji ba, kuma daga nan Ban amince ki fita koda bakin Get nan ba idan bani na baki izini ba, batun nazo kuma idan kin gama aikin ki zanzo nan da 3:30pm mutafi gida" Kanta a Æ™asa tace"To insha Allahu zan kiyaye" Yana Murmushi yace"Gud Wifey" ÆuÉ—e Marfin Motan tayi ta fice Tsayawa tayi tana kallon sa kafin tace"Sannu uba na nace sannu, kana faÉ—in kadda nayi koda magana da ko wanni na Miji naga dai Kaima na mijin ne so yanzu za'a fara kuma fita dai Wllhy sai inÉ—a Mai na ya tsaya aha Kuma ina jiranka karfe ukun sai kazo" tana gama fadin haka ta shige cikin Asibitin tana kunkuni Æ™asa Æ™asa Murmushi Zaif yayi shi tsiwar tama burgesa yaÆ™e Jan Motan yayi yabar harabar Hospital É—in Parking yayi ya fito dai dain kuma Umar shima ya fito yana kallon Zaif yayi Murmushi yace"nima Zaif ban gane maka ba 2days" Kallon Kamar ya Zaif yayi masa "Mushige ciki muyi Magana"cewan Umar suna shiga cikin Hospital É—in Direct Office É—in Zaif suka wuce Suna zuwa suka sami kujera suka zauna ÆŠafe kansa Zaif yayi yana fesar da numfashi Kallonsa Umar yayi yace"Dr. Tell Me maike damin ka Please duk ka canza ka rame " Idanun sa da tayi jazir ya ware su kan Umar yayi kallonsa cikin raunin murya yace"I'm feel in love" Zaro Ido Umar yayi yace"What!!" Fesar da numfashi Zaif yayi nan ya bawa Umar labarin abinÉ—a ya shiga tsakaninsu da Mima da kuma yadda yanzu yaÆ™e Son ta Umar Murmushi yayi yana kallon Zaif yace"Your Rong Dr" Wani kallo Zaif yayi masa "Yes Your Rong, Dr Why ka aikata hakan tun yanzu ai dole ta raina ka, kuma fa kace ada baka kaunar ta baka Son ta saida Ka amshi budurcin ta kafin kafara Son ta aiko nine dole nace ba sona kaÆ™e ba sha'awata kaÆ™e" Cikin damuwa Zaif yace"Than What Shall I do?" Umar gyara zama yayi kafin yace"Zaka share ta, ka fita daga harkan ta kuma ka daina nuna kana damuwa da ita batun Son ta kuma kayi kamar baka Son ta kai dai Abinda zakayi kayi kamar baka taba sanin Mai suna Zahra ba a rayuwar ka, kaga daga nan Ni nafada maka da Æ™anta Zahra zata zo tace tana Son ka, kuma batun kwanciyar Aure kuma ka hakura nadan lokuta kadan ita da kanta zatazo ta naimeka da kanta tana buÆ™atar ka, Kuma da Son samune ma idan tazo kaja mata aji kayi kamar kaima baka buÆ™atar hakan sai kaga tana shan wahala sannan ka biya mata buÆ™ata kaga daga nan ma zakayi yadda kaÆ™e so da ita, nidai shine shawarar da zan baka idan yayi maka fa" Murmushin da bayyi zato ba ya kuÉ“uce wa Zaif yana shafa kansa yace"That Good Solution" Mima tana shiga Direct Office É—in Abdullah ta nufa tana zuwa ta same shi kuwa yana saka da aiki Jiransa tayi ya gama kafin ya fito da ita nan yabi ko ina na cikin Asibitin ya nuna mata da kuma aikin su Office dinta ya nuna mata nan tayi godiya ta shiga Tana zama kan kujera tace"Aiki banason ta amma sai nayi?" Wata Nurse ce ta shigo hannunta riÆ™e da wasu Files "Barka da zuwa Sister" "Yawwa"tace tana kallon Nurse É—in Murmushi Nurse É—in tayi kafin tace"Are You DR. ZAHRA ?" "Yes I Am, Any problem Sis?" Tace tana bin Nurse É—in da Kallo MiÆ™a mata Files É—in tayi tace"Dr. Abdullah yace na kawo miki kiduba sai kisa hannu" Kamar ba tayi tana yatsuna fuska Ko karanta Files É—in batayi ba ta sanya hannu ta miÆ™a wa Nurse É—in Kallonta Nurse tayi tace"Dr. Zahra Baki karanta bafa" Harara Mima ta dalla mata kafin tace"Anywhere" "Ok Thank" fita Nurse É—in tayi Misalin Æ™arfe 2:00pm Tana zaune a Office tana Game a wayan ta aka turo kofar Office É—in aka shigo ÆŠagowa tayi Murmushi tayi kafin ta miÆ™e tsaye tace"Dr. Abdullah " Shima Murmushin yayi yace"Dr. Zahra kya muÆ™e jira fa" Cikin rashin ganewa Mima tace"Like How?" Yana Murmushi yace"Aiki We start now" Mima batasan Kan Komai ba tace"Okayy" Fita sukayi Abdullah yana gaba Mima na baye dashi suka nufi É—akin tiyata Suna shiga nan wata Nurse ta mikawa Mima kaya irrinta Likitoci wadda idan zasu shaga yin aiki a É—akin tiyata Kayan rigane da wando Blue da hula sai face mark da hanglop da takalmi Suna shiga ciki Mima ta zaro ido waje A zuciyar ta tace"Wai daman irrin wannan aikin ne ta sanya hannu?" Tana fesar da numfashi tace"Akwai Matsala Wllhy" Aiko aiki aka farayi na cire wa wani Soldier Bulet a kirjinsa InÉ—a Mima ta tsoro ta da hakan jikinta na kirma haka aka gama aikin suka fito Direct Office É—in ta ta wuce tana zuwa ta wuce Toilet nan ta fara korara amai babu gaggauta wa Sanda tayi mai isar ta kafin ta wanke fuskar ta da bakinta ta fito tana sauke numfashi Zama tayi kan kujera tana sauke numfashi "Gaskiya akwai Matsala idan har wannan ne aikin" Misalin Æ™arfe 3:30pm Dai dai Mima ta fito domin zuwa gida , tana tsaye daga gun parking space Motan Zaif ya turo kai Tun daga nisa yaÆ™e kallonta yana Murmushin mugunta Tunowa yayi da Maganan Umar sosai yaji daÉ—in shawarar da abokinsa ya bashi A gaban ta yayi Parking Mima na ganin sa ta turo baki tana ta kawa a hankali har ta isa inda Motan yaÆ™e Tana zuwa ta buÉ—e kofar ta shige tana Sallama Æ™asa Æ™asa Amsa yayi fuska babu yabo ba fallasa "Ina wuni" tace tana kauda kanta "Lafiya ya aiki?" Tana fesar da numfashi tace"Alhmdllhi" Daga haka babu wanda ya kara ce komai har Zaif yaja Motan suka bar asibitin Ta fiya mai dan nisa sukayi kafin suka isa gida Bayan yayi Parking ya fito Itama ta fito Ko kallon inÉ—a taÆ™e bai ba ya wuce part É—in sa TaÉ“e baki Mima tayi itama ta wuce ciki Mima nashiga ta sami Ammeiy da Mary zaune a falo Ammeiy na ganin ta tace"Wow My Daughter andawo daga gun aiki kenan?" Mima tana Murmushi ta zauna gyafen Ammeiy tace"Ammeiy na gaji sosai" Shafa kanta Tayi tace"Yakamata kije kiyi wanka ki kwanta ki huta kinji?" Tana kallo Mary tace"Bab ya aiki?" Mary na Murmushi tace"ai ke Yakamata na tambaya ya aiki tunda yau ne first" Itama Murmushin tayi tace"gaskiya kam Wllhy aikin akwai wuya" Dariya Mary tayi tace"Go and Rest first Sis" Tashi tayi ta haura Bedroom Zaif Yana shiga Part É—in sa ya wuce Bedroom Bayan ya cire kayan jikinsa ya faÉ—a Toilet yayo wanka kafin ya fito Cikin riga da wando mara nauyi ya shirya kafin ya fito Direct part É—in cikin gidan ya nufa Yana zuwa ya sami Ammeiy zaune ita kadai Zama yayi yana kwantar da kansa bisa kafadar ta Shafa kansa Ammeiy tayi tace"Ya aikin Son?" Yana lumshe idon sa yace"Ammeiy Hungry" Dagoda kansa tayi tana kallonsa tace"Ohhh Sorry Bara nasa a hado maka abinci" Mima ta kwalawa kira Lokacin Mima tana zaune tana danna lapton dinta itama ta sauya kayan jikinta zuwa doguwar riga ta Material sai bakin Hulan ta Jin Ammeiy na kiranta yasa ta miÆ™e ta fice "Ki haÉ—a wa Son abinci " Tana yi masa wani irrin kallo tace"Ok Ammeiy" Murmushi Zaif yayi Æ™asa Æ™asa kafin ya É—ago fuskar sa a Murtuke yana ya mutse fuska yace"Ammeiy Mary Bata nan ne?" "Tana nan" "To Ammeiy kice ta haÉ—o min" Wani irin kallo Ammeiy tayi masa kafin tace"ga Matar ka sannan kace Mary ta haÉ—o ma abinci ita kuma Mima maye amfanin ta" Yana shafa kansa yace"Ammeiy saina auro Babban Mace kafin na fara cin abincin Matata" Aiko Mima zuciyarta ta bada sauti rasssss da sauri ta juya tana kallonsa Zaif yana Mata wani irin kallo yana ya mutse fuska yace"Ammeiy gaskiya wannan baza tamin abinÉ—a raina ke so ba shiyasa na yanke shawarar na auro wacce zatana iya yimin Komai" Ammeiy kasa yin Magana tayi tana kallon Zaif kafin tace"Son amma..... Ammeiy gaskiya kubari nayi abinÉ—a raina ke so tunÉ—a an tilasta ni na aure waccan kam nima kubari na aure wacce naÆ™e so" Yana gama faÉ—in haka ya miÆ™e ya fice Cikin fushi Ammeiy da take masa tayin abincin yana fita yace"No Ammeiy" Mima ji a sanyaye ta koma Bedroom Zama tayi bakin bed tayi ta gumi Mary tana fitowa daga wanka ta kalleta tace"Lafiya Sis Naga kinyi ta gumi" Mima tana tara hawaye tace"Hero wai zayyi aure" "Mtshwwwww shine kakai tagumi sai kace anyi miki mutuwa, ta sai maye dan zan kara Aure ai Nagadai ba Son sa kikeyi ba ai kinga abin nema ta samu" Tana gama faÉ—in haka ta nufi wajan Wardrobe Zaif Yana fata ta fashe da Dariya yana ciro da wayan sa a aljuhu Umar ya kira bugu daya Umar ya Daga Zaif yana Murmushi yace"Please zaka iya zuwa bayan Sallah Magarib?" Umar da yasan komai yace"Hmmm ka fara kulla abin kenan, Eh zanzo" Kashe wayan Zaif yayi yana zama kan kujerar daÆ™e Guarding Kwantar da kansa yayi da jikin kujerar yana lumshe idonsa wani irrin sanyi yaÆ™e ji yana ratsa ta ko ina na jikinsa Da Daddare misalin Æ™arfe 9pm Zaif ne zaune a babban falon gidan shida Umar suna sanye cikin Shadda masu kyau Sai Ammeiy daÆ™e zaune gyafen su Suna hira da Umar Shiko Zaif hankalin sa yana wani wajan Allah Allah yaÆ™e Mima ta fito Aiko sai gata ta fito riÆ™e da Plat Yana ganin fitowar ta ya miÆ™e tsaye yana kallon Umar yace "Muje ko tayimin Text yanzu tana jiran dawowar mu" Umar yana Murmushi yace"Ok, Ammeiy bara mu wuce" Ammeiy É—uk kanta ya kulle tana kallon Umar tace"Ina zaku haka?" Umar yana Murmushi yace"Ammeiy rakasa zanyi daman wajan.." Sai kuma yayi shiru yana Murmushi irrin yana jin kunya haka Mima É—uk abinÉ—a suÆ™e fadi tana tsaye jikinta sai rawa taÆ™e tana kallonsu Umar suna nufar hanyar fita ya kalli Mima yace"a a Uwar gida an fito kenan" Kasa yin Magana Mima tayi sai hawayen da ya taru a idanun ta Zaif kam tuntuni ma ya fice daga Falon Zuciyan sa fas ko babu komai ya kutun ta mata rai Umar yana fita suka sa Dariya Kallonsa Umar yayi yace"gaskiya fa Mutuniyar ka jikinta yayi sanyi " "Hakan shine kadai hanyar da zan bi na san Zahra tana Sona Ko kuwa bata Sona" ÆŠariya Umar yasa yace"To Bara Ni na wuce kadda Madam ta jiran tajini shiru " "Ok Saida safe" Sallama sukayi kafin Umar yaja Motan ya fice Shi kuwa Zaif yayo Part É—in sa Mima suna fita ta haura Bedroom tana zuwa ta faÉ—a kan bed ta saki kuka Kallonta Mary tayi tace"Lafiya?" Cikin kuka tace"Wllhy sister Hero aure zai kara da gaske gashi yanzu sun tafi hira wajan Budurwar sa shida Yaya Umar fa" Mamaki sosai Mary tayi kafin tace"Mima You Love Uncle right?" Tana turo Baki tace"niba Son sa naÆ™e yi ba" "Hmmm?" Ta tambaye ta tana kallon ta Shiru Mima tayi tana share hawayen ta Murmushi Mary tayi tana É—afe kafadar ta tace"Mima da kinki da kinso wllhy kina son Uncle tunÉ—a har kina Kishin sa" Batace komai ba ta miÆ™e ta shige Toilet Girgiza kai Mary tayi tana ci gaba da wasa da wayan ta Da asuba kuwa Mima jiki babu kwari ta tafi wajan wasan CRICKET Bata dawo ba sai kusan karfe 9am Tana zuwa a waje suka haÉ—u da Zaif Zaif kuwa yana ganin ta ya É—aura waya a kunnen sa ya fara faÉ—in"Eh Honey a shirye naÆ™e mana" Shiru yayi kafin yace"Alhmdllhi kice yanzu naje na sami Abbeiy mana aje ayi Maganan auren mu" Mima kasa Control din kanta tayi ta nufi Wajan sa lokacin Zaif yana Æ™oÆ™arin buÉ—e kofar Motan sa yaji ta kama hannun sa ÆŠagowa yayi yana Binta da wani irrin kallo kafin yace"Honey Ina zuwa please Bye I love you" Zaro Ido Mima tayi tana kallon sa Shima kallonta yaÆ™e Ganin batada niyar sakin hannun sa yasa shi faÉ—in"Excuse Me Dr. Zahra" Kuka Mima tasa tana FaÉ—awa jikin sa Lumshe idonsa yayi yana jin kukan ta har cikin ransa Hannu yasa ya rabata da jikinsa kafin yace"Stop Cry banason kukan nan" Tana turo baki tace"Bakai ne ba" Waro ido yayi yace"maye nayi Ni kuma?" Tana shashshekar kuka tace"Aure zakayi" Murmushi yayi yace"Kishi kiÆ™e Zahra" ÆŠagowa tayi ta kallesa tace"Niba kishi naÆ™e ba kawai dai" sai kuma tayi shiru Murmushi yayi yace"Hmmm gwara kin daina yin kukan nan yafi dan Aure Ni Zaifudden babu fashi kuma nan da 1 Month insha Allahu zan zama Angon Shamsiyya, kinga na sami wacce zatana kula dani ta ringa bin umarni na, ke kuma kije Kiyi ta wasan CRICKET yafi komai Allah ya bada Sa'a" Yana gama faÉ—in haka ya shige Motan sa yaja yabar gidan ransa É—uk a É“ace Mima jiki a sanyaye ta shige cikin giÉ—an Bayan 3weeks Mima tunÉ—a wannan abin ya haÉ—a ta da Zaif bata saÆ™e sanya shi a idanun taba Tana zuwa aikin ta Batun wasan CRICKET kuwa tun a wannan lokacin ta daina zuwa Tana zaune a falo ita da Mary wayan ta ya É—au Kara ÆŠuba tayi taga New Number ne Tsaki taja taki dagawa Kallonta Mary tayi tace"Kiyi Picking Mana ko Mijin kine tunÉ—a baya kasar kinga É—ole ya nemi Matar sa" ÆŠagowa tayi ta kalli Mary tace"Baya kasar kuma?" Gira Mary ta É—aga mata kafin tace"Yaje London daga nan idan zaizo sai tsaye a Dubai ya hado kayan lefen Matar " Mima batasan sanÉ—a ta miÆ™e tsaye ba nan taÆ™e jiri ya fara É—iban ta Mary ganin haka yasa ta tashi ta kamo hannun ta cikin ruÉ—ewa tace"Sis lafiya" Mima wani irrin Amai ne yazo mata aiko ta fara kokara amai babu ko gaggauta wa Mary kwalawa Ammeiy Kira tayi Ammeiy fita tayi cikin tashin hankali tana kallon Mima na amai ta nufi wajan su Kafin kace Maye Mima jiri ya É—ibe ta ta faÉ—i tsumammi ya Cikin tashin hankali Ammeiy ta É—auki waya ta kira Abbeiy ta sanar masa komai "Gani nima ina kan shiga gida"cewan Abbeiy kit ya kashe wayan Hijabin ta suka sanya mata kafin Abbeiy ya É—auke ta suka sanya ta cikin Mota Nan Abbeiy ya bawa Motan wuta suka bar gidan A babban Hospital É—in sa ya nufi da ita Yana zuwa da kansa Abbeiy ya duba ta Bayan sun sanya mata Drip Abbeiy ya fito jiki a sanyaye Ammeiy na ganin sa ta nufi wajan sa tace"Alhaji yaya jikin nata" Abbeiy kallon Ammeiy yayi yace"Muje Office" Nan suka nufi Office É—in Abbeiy Bayan sun zauna Abbeiy ya kalli Ammeiy yace"She Have a pregnant" Zaro Ido Ammeiy tayi tace"Alhaji Ciki fa kace Innadillahi wa'inna ilaihi raju'un...... More Comment More Typing Share Fisabidillah 👩â€ðŸ”? *Dr. ZAHRA* 👩â€ðŸ”? _*Funny, love story*_ *By Asmeety Ce* *ELEGANT ONLINE WRITER'S* *Free Book* *Page-31&32* *_Assalamun Alaikum Masoya É—uk Mai buÆ™atar Book É—in SARAUNIYA SADDIKA Document Naira 500 kacal. Gamai buÆ™ata yayi min Magana ta wannan layin or WhatsApp 07089540330_**** **Short Story** *_Bismillah Rahman Rahim_* _Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._ **Alhmdllhi Ala kulli Hamid** "Innadillahi wa'inna ilaihi raju'un" Haka Ammeiy take ta maimaita wa Abbeiy kam kasa yin koda matsin kirki yayi yana kallon Ammeiy Can sai yace"TunÉ—a mukayi musu aure sun taba Æ™yaÉ“e wa ne ita da Son?" Ammeiy tana kallon Abbeiy tace"A a gaskiya ban taba gani ba, kuma ba Son junan su suÆ™e ba kaga baza su taba aikata hakan ba tare da sun tare ba" Numfashi Abbeiy yaja kafin yace"To ki gwada tuntubar Yayata mana May be ita zatasan komai tunÉ—a Æ´ar uwar tane " "Gaskiya kam Alhaji dan bana tunanin Mima zata iya aikata haramtacciyar abin nan ba"cewar Ammeiy Tashi tayi ta fice A waje ta sami Mary tsaye Mary na Kallon Ammeiy ta miÆ™e tace"Ammeiy Maye Abbeiy yace?" Numfashi Ammeiy taja tana kallon Mary tace" Zauna na tambaye ki" Zama sukayi kafin Ammeiy tace" akwai Abinda ya taba shiga tsakanin Mima da Son ne?" "A a Ammeiy babu gaskiya"cewar Mary tana kallon Ammeiy Ammeiy zufa ce ta fara keto Mata ta ko ina, hawaye ne ya fara zubo mata daga idanun ta Cikin ruÉ—ewa Mary tace"Ammeiy Mai ke faruwa ne, kodai Mima ta mutu Ammeiy"?" "Ba gwara mutuwar ba da abin kunyar da Mima tajayo mana " "Ammeiy maye Mima ta jayo kuma?" "Maryam Ƴar uwar ki Zahra tana É—auke da juna biyu harna wata É—aya da sati biyu" Mary batasan sanÉ—a ta rungume Ammeiy ba tana farin ciki Ammeiy tana kallon ta tace"Farin ciki kiÆ™e bayan cikin bamusan ko na waye ba" Mary tana Murmushi tace"Ammeiy ki kwantar da hankalin ki wannan cikin daÆ™e jikin Sis na Uncle ne" Nan Mary ta bawa Ammeiy labarin komai Ammeiy batasan sanÉ—a ta fashe da kukan daÉ—i ba Tana godiya ga Allah Abbeiy yana fita ya hangosu suna cikin wannan halin Nufar wajan su yayi yana zuwa Ammeiy na ganin sa tace"Alhmdllhi Alhaji cikin na Son ne" Abbeiy da Mamaki a fuskar sa yaÆ™e kallon Ammeiy shi abinma ya bashi Mamaki sai kuma yace"Yaran zamani kenan abinÉ—a bakai tunani ba shike faruwa Allah ya raya mana su ya Albarka ce rayuwar su" Da Amen suka amsa kafin Abbeiy yayi musu iso zuwa dakin da aka kwantar da Mima Turo kofan dakin sukayi Kwance taÆ™e idanun ta a lumshe suÆ™e, jin an turo kofa yasa ta buÉ—e idanun ta Tana ganin su Ammeiy ta miÆ™e zaune tana taro hawaye Ammeiy cikin Murmushi ta karitso ta riko hannun ta tana kallon ta tace"Sorry Dear yaya jikin naki yanzu kike ji?" "Da sauki Ammeiy yanzu bana jin komai" Tace tana kwantar da kanta bisa kafadar Ammeiy Abbeiy daÆ™e tsaye yana kallonta yace"Mamata babu abinÉ—a kike buÆ™ata ne?" Girgiza Æ™anta tayi Murmushi Mary tayi tana kallon Mima tace"Sis Sannu fa" Harara Mima ta dalla mata kafin ta lumshe idonta Misalin Æ™arfe 2pm aka sallame su Nan suka dawo gida Bayan Mima tayi wanka ta kwanta kan bed nan ta lula duniyar Tunani Mary ce ta shigo riÆ™e da Plat wadda yaÆ™e É—auke da fruit salad da Glass Cup wadda shima yaÆ™e É—auke da Banana juice Zama tayi bakin bed kafin ta kalli Mima tace"Taso inji Ammeiy kici wannan Fruit da juice zakiji DaÉ—in sa" Tashi tayi daman yunwa taÆ™e ji Kallon Fruit É—in tayi tana kwaÉ“e fuska kamar mai son yin kuka tace"Amai naÆ™e ji kuma Ni ba wannan naÆ™e so ba" Mary tana Murmushi tace"ahh lalle sai yanzu na tabbatar da cewa gaskiya ne mata masu laulayi haka suÆ™e da zaban abin ci" Kallon rashin fahimta Mima tayi wa Mary kafin tace"Maye kiÆ™e nufi da hakan?" Mary tana ajiye Plat É—in hannun ta tace"Eh Sis Ina nufin irrin ku masu karamin ciki haka kuke" Tashi tsaye Mima tayi tana taro hawaye tace"Ciki fa kika ce? Kina nufin Ina É—auke da Cikin Hero a jikina?" "Eh mana Sis ai ba haramun ba ko?" Mima fashewa tayi da kuka tana shafa cikin nata sai kuma ta saki Murmushi tace"Alhmdllhi komai na Allah ne dole na gode masa, koda banason Mahaifin wannan abinÉ—a Æ™e cikin nawa ba to dole zanso yaron da zan haifa" Tausayi sosai Mima ta bawa Mary Tashi tayi ta kamo hannun ta suka zauna kafin ta kalleta tace"Sis Uncle Yana matuÆ™ar Son ki amma Æ™e kuma baki Son sa shiyasa ya nisanta kansa daÆ™e saboda kadda ya takura miki, kuma a halin yanzu haka Æ™ema kina matuÆ™ar Son Uncle Hero please Dan Allah ki Kwantar da hankalin ki kinga ba lafiya gare ki ba kinji" Rungume ta Tayi tana kuka tace"Sis gaskiya ina Son Hero Wllhy inason Mijina" Bubbuga bayan ta Mary tayi kafin ta samu tayi shiru After 2 month Ammeiy ce zaune a falo tana kallo Mima ta sauko RiÆ™e taÆ™e da Laptop É—in ta tana sanye da Æ™atuwar hijabinta da ya sauka har Æ™asa yana ja sai É—an karamin cikinta da ya fito dagwas abinsa gwanin sha'awa Zama tayi kan kujera tana faÉ—in"Ashhhhhhh!!" Kallonta Ammeiy tayi tace"Yakamata kina hutawa Daughter Kinga yanzu kin fara nauyi wannan kina buÆ™atar hutu sosai" Turo baki tayi tana kallon Ammeiy tace"Ammeiy nifa bana nauyi " Dariya Ammeiy tayi Suna cikin hira ta shigo da Sallama Juyowa suka yi Ammeiy da Mima Sanye yaÆ™e da Æ™ananun kaya riga ja sai Blue Black jens riÆ™e da Wayoyin sa a hannu Mima tsayawa tayi tana kallon sa Shima kallonta yaÆ™e Kafin ya É—auke ganin sa gare ta ya karitso cikin Falon Zama yayi yana gaida Ammeiy Murmushi Ammeiy tayi tace"sai yau ka tuna damu Son" Murmushi yayi yace"Ammeiy aiki ne yayimin yawa" "To Allah ya taimaka " "Amen " yace "Sannu da zuwa Uncle Hero" "Sannu" yace kafin ya miÆ™e ya fice Da kallo Mima ta bisa harya fice Ajiyar zuciya ta sauÆ™e Ammeiy na lura da ita tace"je ki kai masa abinci Daughter" Tashi tayi ta nufi Kitchen Bayan ta haÉ—o Masa ta jera su kan tiry ta fito tayo hanyar part É—in sa Zaif yana fita Direct Side É—insa ya nufa Bedroom ya shiga ya rage kayan jikinsa ya faÉ—a Toilet Wanka yayi ya fito Cikin 3coter fari da blue É—in riga mai karamin hannu ya shirya Fita yayi falo ya sami waje ya zauna kan kujera yana kallon Tv Turo kofar tayi a hankali bakinta É—auke da Sallama Zaif yana ganin itace ya É—auki wayan sa ya sanya a kunne ta fara wayan Æ™arya Mima cikin sanyin jiki ta nufi wajan Daining ta ajiye tiry kafin ta nufi inÉ—a yaÆ™e Tana zuwa ta sami waje ta zauna Æ™asan kapet tana zama daÆ™er Ko kallon inÉ—a taÆ™e bai ba yaci gaba da wayan sa Zaman 30mint Mima tayi haryanzu Zaif bai daina yin wayan ba Hakan yasa ta miÆ™e daÆ™er tayo hanyar fita Tausayin ta yaji kafin yace"Come" Komawa tayi jiki a sanyaye ta zauna daÆ™er Ajiye wayan yayi yana Æ™are mata kallo daga sama har zuwa Æ™asa yaga É—uk ta rame tayi baÆ™i ga ko kwalli babu a idanun ta balle kwalliya Zama ya gyara kafin yace"Baki iya gaisuwa bane?" Cikin sanyin Murya tace"Ina wuni Hero?" DauÆ™e kai yayi yace"Sanda na roka bazan amsa ba" Tana zub da hawaye cikin rawar murya tace"Kayi hakuri dan Allah kaji" Zaif jikinsa ne yayi sanyi tunani ya shiga yi yana faÉ—in "Why tayi sanyi haka kodai bata da Lafiya ne?" Tambayan kan sa yaÆ™e amma babu amsa "Taso nan" ya faÉ—a yana nuna mata gyafen sa Tashi tayi ta zauna tana sunna kanta Æ™asa Kamo hannun ta yayi aiko da sauri ya saki hannu yana kallon ta cikin ruÉ—ewa yace"Zahra mai yaÆ™e damin ki kodai baki da lafiya ne?" Shiru tayi tana hawaye Zaif hannu yasa ya zame hijabin daÆ™e jikinta Zaro ido yayi saboda tozali da yayi da kashin wuyan ta É—uk sun fito raÉ—a raÉ—a Hannu yasa ya É—ago haÉ“ar ta yana kallon ta yace"Tell Me What Rong with you?" Fashewa tayi da kuka tana FaÉ—awa jikin sa Sosai taÆ™e kukan ta kasa Control kanta Zaif runtse Idanun sa yayi yana jin kukan nata kamar ana datsa masa wuta a cikin zuciyan sa Mima cikin kuka tace"HERO I LOVE YOU" Waro idonun sa daÆ™e lumshe yayi yana sanya hannunsa ya É—ago fuskar ta Idanun ta ta buÉ—e kafin tace"Yes I LOVE YOU HERO please kadda ka saÆ™e Ni santa kanka dani Wllhy mutuwa zanyi idan ka saÆ™e" Murmushi yayi yace"Zahra I'm sorry I can't loving you yanzu ma da shirin baki takardar sakin ki nazo, banason abinÉ—a zai saÆ™e ta kura miki a rayuwar ki" Jirine yaso É—iban ta tashi tayi tsaye tana kallon sa kafin ta sanya hannu kan dan karamin cikin ta wacce ta fito Bakin ta na rawa tace"He....Hero No please don't leave Me please Wllhy Mutuwa zanyi" Duk maganan da Mima Æ™eyi idonun Zaif yana kan Cikin ta yana kallo Hannu yasa ya shafi cikin kafin ya É—ago da kansa yana kallonta yace"Zahra isn't True?" GyaÉ—a Masa kai tayi tana sanya hannun ta kan nasa daÆ™e cikin ta Zaif baisan sanda yaja ta zuwa jikinsa ba Fashewa yayi da kuka kamar karamin yaro Itama haka kukan ta fashe tana shige kirjinsa Sun É—au lokaci kafin a hankali ya zame jikinsa daga nata yana kallon fuskarta yace"Zahra Why Baki sanar min kina da ciki ba? ina Æ™oÆ™ari sanya ki cikin wani hali" Tana shashshekar kuka tace"Hero I'm sorry please" tana riko hannun sa Girgiza mata kai yayi yace"Banason ganin wannan hawayen,yana sani cikin tashin hankali" Da sauri ta sanya hannu tana goge hawayen ta cikin Æ™asa da Murya tace"Na daina to kagani ko" Murmushi yayi yana kallon ta cikin wani irrin tsalo yace"Yaushe cikin ya bayyana?" Nan taba shi labarin komai yadda Mary ta faÉ—a mata na Uncle zayyi Aure Murmushi yayi yace"bakison na karo miki abokiyar zama ne Sunshine?" Zame wa tayi Æ™asa tana kamo hannun sa cikin kuka tace"Dan Allah kadda kayimin Kishiya Wllhy idan ka aure wata kashe kaina zanyi" Dagota yayi yana faÉ—in"Muje naci abinci yunwa naÆ™e ji" Wajan Daining Table suka nufi Zama sukayi nan Mima ta zuba masa kafin ta ajiye masa Kallonta yayi yace"And you?" Girgiza kai tayi tana wasa da yatsun hannunta tace"Ni naci nawa na koshi" Baice komai ba ya fara cikin abincin Shiru wajan bakajin karar komai saina Spoon Time to Time Zaif Yana É—ago Yana kallonta Itako Mima Æ™anta a katsa tana wasa da zoben hannun ta Bayan ya gama ci ya kalleta yace"rakani na wanke bakina" Hannun ta ya kamo suka nufi Bedroom É—in sa Direct Toilet suka shiga Bayan ya wanke bakinsa suka fito RiÆ™e yaÆ™e da hannun ta har suka nufi part É—in cikin gidan A falo suka sami Abbeiy da Ammeiy zaune Zama sukayi a kasan Capet inÉ—a Mima daÆ™er ta zauna Abbeiy na yi mata sannu Bayan sun zauna ya gaida Abbeiy Kallon sa Abbeiy yayi yace"Ya aikin kuma?" "Abbeiy Alhamdulillah aiki yana tafiya yadda Yakamata" Yace yana kallon Mima da cikin ta Abbeiy yana kallon Zaif yace"To Allah ya bada Sa'a,kuma daman inason Magana daku dukan ku biyun" Hankalin su suka baiwa Abbeiy nan Abbeiy yaci gaba da faÉ—in"TunÉ—a Allah yasa kazo daman kai muÆ™e jira idan kazo zaku tare da Matar ka cikin daya daga gidajen ka kafin Allah ya sauÆ™e ta Lafiya kuma" Yana É—ukar da kai yace"Abbeiy hakan ma yayi amma naga anan zatafi samin kulawar Ammeiy Mai zai hana ta zauna anan É—in?" Jingina kai Abbeiy yayi yana kallon ÆŠan nasa Lalle Allah ya bashi ÆŠa mai hankali dakuma wasan ya kamata Numfashi Abbeiy yaja kafin yace"Shikenan babu komai, amma sai ku tare ko a bangaren ka kafin nan" "To Abbeiy"yace yana jin daÉ—i Ammeiy kallon su tayi tace"MuÉ—ai ba'a neman shawarar mu ko kunyi abinku kai da É—an ka" Dariya Abbeiy yayi yace"Eh Æ™yama kuje kuyi taku da Æ´ar ki mana" Murmushi Ammeiy tayi tace"ai tamu tafi taku ai koya Mima ta?" Mima tana sunne kai tayi Murmushi cikin jin kunya tace"Haka ne Ammeiy na" "Yawwa gaya musu Daughter"cewar Ammeiy Abbeiy ne ya dubi agogo yace"Time to Prayer Son mu wuce Masjid ko?" Tashi sukayi suka fice daga Falon Da Daddare Ammeiy ce zaune bakin gado tana rike da wata Cup wanda yaÆ™e sanye da Spoon a cikin Mima ce zaune kasan Capet tana kwaÉ“e fuska kamar tayi kuka tana riÆ™e da Cup na roba Kallonta Ammeiy tayi tace"Oya ki shanye kafin na gifta idona, yara bakujin kunya kafin ku tare babu kin saÆ™e masa jiki yayi abinÉ—a yaÆ™e so daÆ™e shanye Oya" Mima kamar tayi kuka haka ta shanye Abinda Ammeiy ta haÉ—a mata Kafin ta ajiye Cup É—in Nan Ammeiy ta saÆ™e mika Mata wani Cup É—in Amsa tayi tana kallon"Ammeiy cikina Wllhy ya cika fa" Wani irin kallo Ammeiy tayi mata Nan taÆ™e ta shanye "Tashi ki shiga kiyi wanka da ruwan Humura da Lalle kafin nan na haÉ—a miki Maganan sai kisha" Tashi tayi ta shige Toilet Bayan tayi wanka ta fito É—aure da Towel Nan Ammeiy ta zuba turaren Wuta cikin Kasko tana kallon Mima tace"Taso nan ki sanya Kaskon a kasan ki" Tana zuwa Ammeiy ta sanya mata Kaskon kafin ta dubo wani turaren wuta Mai sunan ( GABGAB DA SANTAL) ta zuba su aiko nan kamshi ya mamaye É—akin Gashi daman GABGAB kam wajan kamshi babu laifi Bayan ta yi mata komai ta umarci Mima da tayi sanya kayan baccin ta Nan Mima tasa doguwar riga mara nauyi mai karamin hannu Nan ma Ammeiy wani turaren ta É—ibo ta sanya mata shi mai sunan (HAWEL) shima wajan Kamshi kam babu laifi amma bai kai (GABGAB DA SANTAL ) ba Bayan ta gama yi mata komai tace"Jeki kikai masa abincin sa) Fita tayi ta É—auki warmers din ta nufi Part É—in sa Tana shiga baya nan a falon hakan yasa ta ajiye warmers din ta nufi Bedroom É—in sa Da sallama ta shiga Yana zaune yana aiki a Laptop É—in sa ÆŠagowa yayi ya kalleta kafin yace"Hmmm uwar gidan Zaifudden ta shigo kenan?" Wani abu mai É—aci Mima ta haÉ—iye kafin tayi karfin hali tace"Sannu da aiki Hero, ga abinci na kayo Yana falo"tana gama fadin haka ta fice daga dakin....... More Comment More Typing Share Fisabidillah 👩â€ðŸ”? *Dr. ZAHRA* 👩â€ðŸ”? _*Funny, love story*_ *By Asmeety Ce* *ELEGANT ONLINE WRITER'S* *Free Book* *Page-33&34* *_Assalamun Alaikum Masoya É—uk Mai buÆ™atar Book É—in SARAUNIYA SADDIKA Document Naira 500 kacal. Gamai buÆ™ata yayi min Magana ta wannan layin or WhatsApp 07089540330_**** **Short Story** *_Bismillah Rahman Rahim_* _Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._ **Alhmdllhi Ala kulli Hamid** Bin ta yayi da kallo harta fice Murmushi yayi kana ya miÆ™e ya nufi falo Zaune ya same ta tayi ta gumu tana tunani Zama yayi gyafen ta yana jayota jikinsa Hannu tasa ta ture sa kafin ta miÆ™e ta nufi wajan Daining area Tana zuwa ta zuba masa abinci akan Plat kafin ta nufi inÉ—a yaÆ™e daga zaunen Tana zuwa ta ajiye masa ta koma ta É—auko ruwan gora ta ajiye masa Zama tayi dan nisa dashi tana kallon Tv Kallonta yayi yaga abincin kafin yace"Bazan ci ba É—auki abinka banaso" Aiko Mima tashi tayi ta É—auki Plat É—in ta mayar da Abincin cikin Warmer Kafin tazo ta zauna Zaif da Mamaki yaÆ™e kallon ta kafin yace"Ina buÆ™atar abani hakkina Malama Zahra" Tashi tayi tsaye tana cire Hijabinta Bayan ta cire tayi cilli dashi kan kujera ta zame doguwar rigan ta nan surar jikinta ya bayyana da shike babu komai sai Pant a jikinta Zaif lumshe Idanun sa yayi jin wani irrin rikitattun kamshi daya bugi hancinsa aiko yana ware idanun sa suka sauka kan Tsayayyun Brea's dinta Farare wadda bakin Nipple É—in sunyi ja gwanin sha'awa Cikin fitan hayyaci ya sanya hannu yaja ta zuwa jikinsa yana shin shina wuyan ta Mima hawaye ne masu zafi suka fara zubo mata da cikin idanun ta Lalle yau tagama yarda cewa Hero ba son ta yaÆ™e ba Sha'awar ta yaÆ™e Cikin zafi zafi Zaif yaÆ™e Romance dinta cikin tsalo da dabara yaÆ™e shafan Brea's dinta Yana tsosar ku cikin fitar hayyaci yaÆ™e yi Mata Mima kukan yaci karfin ta hakan yasa ta fashewa da kuka tana kamo Æ™ansa daÆ™e manne a kirjinta yana Shucking nipples dinta ÆŠagowa Zaif yaja Yana kallonta da idanun sa da sukai jazir saban Sha'awa cikin dashashiyar Murya yace"What Again Sunshine?" Ture sa tayi tana kallon sa cikin kuka tace"Lalle yau na tabbatarwa kaina ba sona kaÆ™e Hero Sha'awa ta kaÆ™e amma babu damuwa tunda hakan kazaba cutar da marainiyar Allah Nagode" tana gama faÉ—in haka ta faÉ—a Jikinta tana kamo hannun sa ta aza kan Brea's dinta tana matsesu Zaif jikinsa ne yayi mugun sanyi hakan yasa shi É—agata cak yayi Bedroom É—in sa da ita Yana shiga kan bed ya dire ta kafin ya kashe musu wutar É—akin shima ya haura saman bed É—in ya kwanta Jayota yayi jikin sa kafin ya fara Magana kamar haka"TunÉ—a kika taso kina Æ´ar jariri yar ki Zahra naÆ™e Son ki, rashin kunya da kiÆ™e yimin bana É—aukan sa komai asalima burgeni kiÆ™e, har ya kayo nazo na karanta wasikar da Mahaifiyar ki ta bari akan Ni zan aure ki, a lokacin naji daÉ—i matuÆ™a amma sai nayi kamar bansan da labarin ba, a lokacin da Abbeiy yaÆ™e sanar min gobe na shirya da abokaina za'a É—aura aure na da kya Zahra a gaban Abbeiy na nuna banso amma danaja gyafe ba karamin daÉ—i naji ba, Zahra tunÉ—a naji kin furta kalman kin tsaneni nashiga wani hali wanda Ni kaina bansan wani hali ba amma abinÉ—a na sani shine Son ki, Zahra nayi wannan tafiyar ne dan Æ™ya saboda naga idan ina kusa da Æ™ya zan iya rasa raina irrin nuna tsana da kikeyimin, Zahra inason ganin farin cikin ki, kuma nayi AlÆ™awarin bazan taba rabuwa daÆ™e ba Zahra, Zahra ko yau kikace na daina kusantar ki bakiso ko kuma kina masa kallon Sha'awar ki naÆ™e Wllhy na daina kwanciyar aure daÆ™e bazan kuma yunkurin yiba tunÉ—a baki so, Zahra babu wata mace da taÆ™e burgeni sama da Æ™e kuma babu wata mace da Ni Zaifudden naÆ™e so bayan Zahra, Wllhy batun zanyi aure ba gaskiya bane Zahra Matata daya ce kuma Æ™ece dan haka kisa a Ranki kyace kaÉ—ai Matar Zaifudden kuma Mijinki kya kaÉ—ai kinji?" TunÉ—a Zaif ya fara Magana Mima tayi lamo tana sauraren sa sai kawai abin yabata tausayi ta fashe da kuka Bubbuga bayan ta ya shiga yi yana shafawa Cikin kuka tace"Hero kayi hakuri dan Allah kaya femin Wllhy nadaina sanya ka cikin baÆ™in ciki , kuma jikina nakane kayi É—uk abinÉ—a kaÆ™e so da ita Mallakin kane kaji?" Yana Murmushi ya shafi kanta yace"Allah yayi miki Albarka Matata" "Amen"tace tana balla masa botun din rigansa Hannu yasa ya shafi cikin ta yace"Yau Baby zaiji É—umin Daddyn sa ko Sunshine" Hannu tasa tana rufe fuska tace"Nidai Hero ka daina" Dariya yayi yana tashi ya sauka kan bed din Kayan jikinsa ya cire tas bai rage komai ba harta Boxer kafin ya haye kan bed Runfa yayi mata da faffadar kirjinsa kafin ya haÉ—e bakinsu ya fara yin Hot kiss da ita Sosai suka lula duniyar mabi jin daÉ—i Mima sakon Zaif taÆ™e ta karÉ“a inÉ—a Zaif kuwa yaÆ™e mata wasu wasanni daban daban Jin yana Æ™oÆ™arin Shigarta yasa ta kamkame shi tana faÉ—in"Hero kadda kayi da Zafi kaji?" Zaif baya cikin hayyacin sa balle yasan tana yi masa wasu magana Shigarta yayi yana sakin kara jin yadda É—umin jikinta ya ratsa tashi jikin Cikin zafi zafi ya fara Having Sex da ita yana gurnanin daÉ—i Mima taji jiki sosai a hannun Zaif dan har tsuma tayi babu adadi Zaif bai Æ™yaleta ba har saida yayi 3hours kafin ya zame J É—in sa yana sauke numfashi Jin shashshekar kukan ta yasa shi juyowa da sauri yana kallon ta yace"Ohhhh Sorry My Sweet Honey Hero ko?" GyaÉ—a masa kai tayi tana kwantar da kanta bisa kirjinsa Murmushi yayi yana shafa cikin ta yace"Baby yau yaji É—umin Daddyn sa " Itako Mima bugan kirjinsa tayi tana fadin"nidai muje muyi wanka bacci naÆ™e ji" Yana tashi yace"To Sarauniya ta" Hannu yasa ya É—agata cak sai Toilet A can Toilet ma bai barta ba wasu wasanni yaÆ™e mata inda Mima ta saÆ™e masa kuka ya kyaleta haka aci gaba da Fingering É—in ta Sanda yayi mai isarsa dan kansa ya kyaleta yana mata ÆŠariya Itako Mima kukan ShagwaÉ“a taÆ™e masa Suna fita yasa hannu yaja zanin gadon da suka bata kafin ya shimfida wani suka kwanta Zame Towel É—in jikinsa yayi da nata sannan ya rungume ta yana sauke numfashi Shafa bayansa Mima tayi tace"Herooo!!" " Ya akayi ne Sarauniyar Uncle?" Tana É“oye fuskarta tace"Abin akwai daÉ—i" Da sauri Zaif ya É—ago yana kallon ta yace"Da gaske kin fara jin daÉ—in Æ™ema?" GyaÉ—a masa kai tayi Yana Murza Brea's dinta yace"Ko mu karayi ne?" "Na gaji sai dai da asuba" Yana Murmushin jin daÉ—i yace"Ok" Rungume ta yayi nan Bacci yayi Wuff dasu Da Asuba haka Mima taji Zaif yana laluban ta Bata ankara ba taji yana shigar ta Kamkame sa tayi tana numfashi Zaif sosai yaji daÉ—in yadda Mima ta bashi haÉ—in kai Style kala kala ya dinga yi da ita yana surutai iri daban daban Mima ko kaÉ—an batayi yin kurin hana shiba saima kara taya shi da taÆ™e yi Zaif ganin Duniyar tayi haske yasa shi Æ™yaleta ya shige Toilet Bayan ya sutur ta jikinsa yayi alwala ya fito Jallabiya yasa kafin ya fice zuwa masallaci Mima daÆ™er ta miÆ™e tayo Toilet Wanka tayi kafin ta É—auro Alwala ta fito Doguwar rigan da ta gani a cikin Wardrobe din sa shi ta É—auka ta sa Kafin ta taÉ—a Sallah Bayan wasu kwanaki Haka rayuwa taci gaba da tafiya inÉ—a Zaif da Mima suÆ™e nunawa junan su Soyayya kamar su cinye kansu AbinÉ—a yaÆ™e bawa Mima Mamaki shine kotakota Zaif baya gajiya wajan yin Sex Kullum haka yaÆ™e yi wataran har kwana yaÆ™e yana abu daya , wataran kuma barin aikin sa yaÆ™e da rana saka yazo yana lalubar ta Bangaren aiki kuwa Mima hutu Zaif yasa aka bata Saboda yanzu cikin Mima wata 5 ne idan kaga cikin zakace yakai haihuwa After 5 Month Zaune yaÆ™e kan kujerar daÆ™e makeken Falon sa Fitowa tayi tana turo baki kamar tayi kuka Zaif É—agowa yayi yana kallon ta kafin ya miÆ™e tsaye ya nufi inÉ—a taÆ™e ganin daÆ™er taÆ™e tafiya Kamo hannun ta yayi suka zauna kan kujera kafin ya sauko Æ™asa yana matse mata kafa Kallonsa tayi tace"Hero na gaji da wannan cikin" Yana kallon ta yace"Sorry Insha Allahu zai sauka lafiya kinji?" Tana hawaye tace"Hero harfa yau 10 Month Amma babu ko alamun sauka fa" Mary ce ta shigo riÆ™e da Plat da Cup tana Sallama Mima tana kallon ta tace"Sis Ina Ammeiy?" Mary na zama gyafen Zaif tace"Tana nan" Mima kafarta ta amsa a hannun Zaif ta mike daÆ™er Kallonta Zaif yayi yace"Ina kuma zaki?" Tana Æ™oÆ™arin tafiya tace"Zani wajan Ammeiy tacewa Abbeiy ayimin operation yafi a cire wannan wahalan" Tashi Zaif yayi yana kallon ta yace"Kina da Hankali ko? To Ni banyar da ba aha" Kuka tasa tana kamo hannun sa tace"Please Hero " "No Sunshine ban yarda ayiwa Matata wani su Operation ba" Yana gama faÉ—in haka yayo hanyar Bedroom É—in sa Mima kuka tasa Mary rarrashin ta tayi kafin tayi shiru Bayan kwana biyu Suna zaune a falo Ammeiy da Abbeiy sai Mary da Mima Zaune suke misalin Æ™arfe 12 na rana Mima tunÉ—a yau ta tashi batajin daÉ—in jikinta ga ruwa da yaÆ™e sauka daga Jikinta ta canza pant ya kai tso huÉ—u ma Kallon ta Ammeiy tayi yadda jikin ta ya kumbura ga fuskarta tayi dap a kumbure tace"Daughter baÆ™ijin DaÉ—in jikin kine?" Murmushi tayi tace"No Ammeiy bana jin komai fa" Abbeiy na kallonta yace"Mamata bakida lafiya" Sunkuyar da kai tayi batace komai ba Haka suka ci gaba da yin hirar su, duk hankalin Ammeiy na kan Mima Tashi tayi zata tafi Ammeiy ta kalleta tace"Daughter Ina zuwa" "Ammeiy Bathroom zan shiga" Tana gama faÉ—in haka ta haura zuwa Bedroom Ammeiy tun tana jiran fitowar Mima har kusan Awa É—aya bata ga Mima ba hakan yasa ta kalli Mary tace"Jiki Dubamin Mima" Tashi tayi ta nufi Bedroom Turo kofa tayi ta shiga Kwance ta sami Mima cikin jini tana Nishi, waro ido Mary tayi tana fadin"Innadillahi wa'inna ilaihi raju'un Sister" aiko da gudu tayo waje Tana zuwa dai dai kuma Zaif ya turo kai cikin falon Mary tana hawaye tace"Ammeiy Sis Zata Mutu........ More Comment More Typing Share Fisabidillah 👩â€ðŸ”? *Dr. ZAHRA* 👩â€ðŸ”? _*Funny, love story*_ *By Asmeety Ce* *Last Page Finally* *ELEGANT ONLINE WRITER'S* *Free Book* *Page-35* **__Finally Finally Finally__** **_Short Story_** *_Bismillah Rahman Rahim_* _Da sunan Allah Mai Rahama Mai jin Kai._ **Alhmdllhi Ala kulli Hamid** Zaif da gudu yayo hanyar Bedroom É—in Yana zuwa ya riske ta tana daga sugunne tana nishi ga jini da yaÆ™e zuba a kasan ta Yana karitso wa ya sa hannu ya É—aga ta yayi hanyar waje da ita Dai dai kuma Ammeiy da Abbeiy suna Æ™oÆ™arin nufar Bedroom É—in Ya sauko Abbeiy da gudu yabi bayan Zaif Cikin Motan sa ya sanya ta Abbeiy kuma yaja su suka bar gidan Ammeiy kallon Mary tayi tace"ÆŠauko key É—in Motan ki mubi bayan su oya" Da sauri Mary ta shige Bedroom ta É—auko suka fice Emirates International Hospital nan ne asibin da Zaif yaÆ™e aiki Suna isa Abbeiy yayi Parking kafin suka fito Zaif riÆ™e yaÆ™e da Mima wacce izuwa yanzu Numfashin taba ta tsaya cak Da sauri suka nufi cikin Hospital É—in Suna zuwa aka karÉ“e ta , aka shiga da ita Labour Room Abbeiy binsu yayi ya shiga dan yace dashi za'ayi aikin InÉ—a Zaif ma yayi yayi Abbeiy yace bazai shiga ba Tsaye yaÆ™e bakin Kofar É—akin su Ammeiy suka karitso da Mary After 2hours Saiga Abbeiy da wasu Likitoci sun fito suna share gumin su Zaif yana ganin su ya karitso cikin tashin hankali suÆ™e tambayan su Abbeiy Murmushi Abbeiy yayi yana kallon su sai kuma yasa hannu ya shafi fuskan Zaif yace"Congratulation My Son Now your a Father" Murmushi Zaif yayi yana rungume Abbeiy yana É“oye fuskan sa Hannu Abbeiy yayi wa Nurse's suka fito da yaran Nurse's Uku ne kuma dukka riÆ™e suÆ™e da Baby's Ammeiy da Mary da sauri suka mika hannu suka karbe su Dayan Nurse É—in ce ta mikawa Zaif na hannun ta Zaif yana wa Baby's É—in kallon Mamaki Abbeiy ya gane masa hakan yasa yace"3win's" Waro ido Zaif yayi aiko sai gashi da Hawaye Mikawa Abbeiy yayi ya koma gyafe ya jingina bayan sa da jikin ginin nan ya lumshe idonsa yana Godewa Allah Abbeiy kallon su yayi yace"Zaku iya shiga ku ganta" Ammeiy kallon Zaif yayi yace"Son go" A hankali ya fara nufar ÆŠakin Yana zuwa ya tura kofar ya shiga Kwance taÆ™e fuskarta yana kallon saman silin Idanun ta a lumshe suÆ™e Hannun ta kuma É—aure da Drip Karitso wa yayi wajan bed É—in, yana zuwa yaja kujerar ya zauna kafin ya sanya hannu ya kamo nata hannun Cikin Cool Voice É—insa yace"Zahra kinbiya Ni , kinyimin Komai a rayuwa ta Zahra, Kan bani farin ciki, kin hayfamin Yara masu kyau kamar ki,babu Abinda zan tsaka miki dashi sai fatan Allah ya biya ki da gidan Aljanna kamar yadda kika biya Ni I love You My Wife" ya sumbaci hannun nata yana kwantar da kansa bisa gyafen hannun nata wadda yaÆ™e É—aure da Drip Cikin sauri ya É—ago jin hannu da yayi akansa A hankali ta ware nannauyin idanun ta wanda suÆ™e Sleeping eyes Kullum Juyowa tayi ta kallesa kafin ta sakar masa Murmushi Shima Murmushin ya sakar Mata Cikin dashashiyar Murya tace"Hero" Murmushi yayi yana É—ago da ita ta zauna kafin shima ya haura saman gadon ya zauna yana janta zuwa jikinsa "Zahra Sorry" Murmushi tayi kafin tace"About?" "Kinsha wahala tsosai Sunshine" Tana hawaye tace"Hero Akwai Wahala Haifuwa akwai wahala" Shafa kanta yayi yana kallon ta yace"daga wannan ma shikenan tunÉ—a ya baki wahala" "Uhmm Uhmm nidai a a sai na haifa mata dozun biyu" ÆŠariya Zaif yayi yace"dozun biyu har?" GyaÉ—a masa kai tayi "Sunshine Ina zamukai Yara har Dozun biyu nidai daga wannan ma sun isheni" Turo kofar da akayi ne yasa su yin shiru Su Ammeiy ne suka shigo riÆ™e da Baby's Mima da kallo taÆ™e binsu har suka karitso Mary tana kallon Mima tace"Sis yaya jikin naki" "Da sauki " ta faÉ—a tana kallon yaran Ammeiy jera mata yaran tayi a gyafen ta Bayan sunyi mata yaya ji Mima kallon Zaif tayi kafin ta maida kallonta kan yaran Murmushi Abbeiy yayi yana shafa kanta yace"You Confuse ko?" GyaÉ—a masa kai tayi tana kallon Abbeiy Murmushi Ammeiy tayi tace"It Your Baby's Dear" Hannu tasa ta rufe bakin ta tana Hawaye Ko a mafarki bata taÉ“a tunanin zata haifi Twin's bama balle 3Win's ÆŠaukan su tayi daya bayan daya ta manna musu kiss a goshi kafin Zaif ya karba yayi musu Addu'a Da yamma Aka sallame su suka koma gida After 1week Alhmdllhi anyi suna lafiya inÉ—a yara aka sanya musu sunayen su daya taci sunan Ammeiy sai daya kuma sunan Mom Mima sai Kuma karamar cikin su kuma taci sunan Mary Sosai Ammeiy taji daÉ—in haka InÉ—a ranar sunan Zaif yayi wa Mima kyautar Mota da 5 Million Bayan watanni 9 Sosai yara sukayi wayo Babu inÉ—a basu shiga ga shegen karan bani da suÆ™e Mai sunan Ammeiy suna kiran ta da suna (Amisha) sai Mai sunan Mom Mima ita Kuma (Ashna) sai Maryam kuma (Ashraf) Tun suna haka Idan Zaif zai fita to da yaran sa yaÆ™e zuwa ko ina InÉ—a kuma sun koma sabon gidan su Soyayya da tattali sosai Mima taÆ™e samu a gun Mijin ta kullum tana manne dashi Yanzu kam aiki sosai Mima tasa hankalin ta wajan aikin ta Wataran har a gida takan yiwa muta ne Treatment Ana cikin haka aka sanya ranar auren Mary inÉ—a yanzu sauran 1Week ya rage Gidan sosai baÆ™i suka cika ana hiÉ—imar biki Gyafe guda kuma Zaif sosai yaÆ™e jin babu daÉ—i dan kwatakwata baya samun hutawa a gun Mima suna Busy Yau ta kama Jumma'a kuma yaune aka É—aura Auren Mary Da Daddare misalin Æ™arfe 9pm aka kaita gidan Mijin ta InÉ—a tayi ta kuka saboda barin ta da akayi ita kaÉ—ai Mima suna isa gida bayan Driver yayi Parking suka fito ita da wasu Mata dangin su Ammeiy Suna daf da shiga cikin gidan Zaif ya janyo ta Tana Æ™oÆ™arin kwalla kara yayi saurin toshe mata baki da nashi ÆŠaukar ta yayi cak ya nufi bangaren sa na cikin gidan Yana zuwa yayi Bedroom da ita Kan bed ya dire ta kafin shima yabi Æ™anta Ranar Zaif kwana yayi yana Sex da Mima Idan yayi ya huta haka Bayan 5years Wani makeken Falo ne nagani na faÉ—a Ido na nakai kan kujera nan na hango wata kyakkyawar Dattijowa zaune tana sanye da doguwar riga ta abaya fari da É—uwasu fari ta É—aure gashin kanta da ribon baÆ™i inÉ—a tana manne da farar glass a fuskarta kan cinyar ta kuma Laptop ne da ka ganta kasan matan Naira yayi halinsa Budewar kofar da taji ne yasa ta juyowa Murmushi ta sakar musu kafin cikin daddadin Muryar ta ciÆ™e da Soyayya tace"Sai yanzu ko?" Tana shagwaÉ“e fuska Murmushi yayi yana karitso wa cikin falon ciÆ™e da Izza da kamala Yana zuwa ya zauna gyafen ta kafin ya amshi Laptop din ya ajiye sa gyafe sannan yaja ta zuwa jikinsa yana lumshe idonsa Itama sauÆ™e ajiyan zuciya tayi tana kara shige jikinsa ÆŠago da kanta tayi tana kallon sa tace"Hero kayi late" Murmushi yayi yace"Kinsan yanayin aikin ai Sunshine sorry Ok?" Murmushi tayi tana shafan fuskan sa Kallonta yayi yace"Where is My Baby's?" Kafin Mima tayi Magana Sai na hango wasu kyawawan Yara farare masu kyau suna sanya da dogagen riga ta abaya bakake sai masu É—uwa su ja kansu babu É—a kwalli gashin kansu kuwa baki kir har gadon baya a kame yaÆ™e da ribbon farare dukkan su ,kafar su kuwa sanye suÆ™e da indian shoe masu kyau Suna isowa suka faÉ—a jikin Zaif suna masa Oyoyo Dariya yayi yana kallon su yace"Hmmm You ready Guys" Suna dariya suka ce"Yes Uncle" Shima Dariyar yayi yana kallon Mima yace"mu tafi ko" tashi tayi tana É—aura musu gyallen abayan akan kowacce daga cikin su kafin itama ta yafa nata ta É—auki Wayoyin ta suka fice Family House suka tafi Suna zuwa bayan sunyi Parking suka fito dai dai kuma Motan Mary ya turo kai Tsayawa sukayi suna jiran ta Bayan tayi Parking suka fito Wasu kyawawan yara maza biyu na hango suka fito daga cikin motan yaran basu wuce shekaru huÉ—u huÉ—u ba sai ga wata kyakkyawar Mata ta fito tana sakar wasu Mima murmushi kafin ta nufi wajan su Tana zuwa tace"Uncle Ina kwana?" Yana shafa kan yaran yace"Lafiya lau, Oga bayanan ko?" "Eh Uncle, Sis Ina yuni?" Mima tana kamo hannun yaran tace"Lafiya lau" "Mushiga ciki ko?" Shiga ciki sukayi dukkan su A falo suka tar da Abbeiy da Ammeiy suna zaune Aiko yara Duk suka faÉ—a jikin Granny É—in su suna musu Oyoyo Bayan sun gaisa suka sami guri suka zauna Ammeiy ta kallesu tace"Allah yayi muku Albarka yaran nan?" Dariya sukayi suna cewa "Amen Granny" Abbeiy Yana kallonsu Mima yace"Yaya Aiki " "Alhmdllhi Abbeiy aiki yana tafiya yadda ya kamata"cewan Zaif yana kallon Abbeiy Ashna ce ta dauko wayan Zaif tana faÉ—in"Bara muyi Salfy" ÆŠuk suka taru waje daya sai Zaif ya kalleni yace"Asmeety zoki É—auke mu oya" aiko da bugu na amshi wayan na É—auke su a photo ina faÉ—in"ALHMDLLHI" ALHMDLLHI ALHMDLLHI ALHMDLLHI *Nagode wa Allah da yasa mu cikin masu rai da lafiya, Allah kakara mana sawun rai da lafiya ,Allah ka amshi ibadun mu kasa muna É—aya daga cikin waÉ—anda zasuyi azumi ,Allah kasa mu gama da duniya lafiya ,Inama kowa fatan alkairi* *_Share Fisabidillah_*